Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Jajircewar ’Yan Sanda Ne Ta Takaita Ta’addanci A Gombe -Tsohon Kwamishinan ’Yan Sanda

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Mansur Abubakar, Gombe

Tsohon Kwamishinan ’yan sandan jihar Gombe mai barin gado, Mista Austin I. Iwar, ne ya bayyana hakan ga manema labarai a hedikwatar hukumar ’yan sandan Jihar a jiya Litinin, yayin da yake mika ragamar mulki ga Sabon Kwamishinan ’yan sandan da aka turo, ya canje shi a aiki, Mista  Shina Tahiru Olokulu.

samndaads

Tsohon Kwamishina Austin Iwar, ya ce jajircewar tasu ce tasa aika-aika ya ragu da kashi 20% cikin 100% a Jihar Gombe, wanda idan aka kwatanta daga watan Janairu na shekarar 2017 zuwa Augustan 2017, da kuma daga Janairu zuwa  Agusta 2015.

Ya ce, a tsakanin watanin Janairu zuwa Agustan shekarar 2015 sun samu rahoton fashi da makami guda 45, daga Janairu zuwa Agusta  2017 kuma  rahoto 37 aka samu na Luwadi. Inda daga watan Janairu zuwa Agustan 2015 an samu guda 12. A shekarar 2017 kuma an samu guda 7 kacal.

Sauran laifuffukan irin ‘yan bangar siyasa da makamantansu a tsakanin watanin Janairu zuwa Augusta na 2015 suna da rahotanni 10; a tsakanin watanin Janairu zuwa Augusta na 2017 kuma ba a samu ko daya ba.

Kwamishinan ’yan sanda mai barin gado, Austin Iwar, ya ce sauran laifuffuka kuma a tsakanin watanin Janairu zuwa Augusta 2015 suna da rahotannin 884, a tsakanin watanin Janairu zuwa Augustan 2017 guda 729 kawai aka samu.

Daga nan sai Yace a shekara 2 da ya yi a matsayin kwamishinan ’yan sanda a Jihar daga 9 ga watan Satumbar 2015 zuwa 18 ga watan Satumbar 2017 ya samarwa da Matasa ’Yan Kalare ayyukan yi; ma’ana sana’o’in hannu da yawa ta hanyar koya musu sana’o’I, sannanya mayar da sama da dubu 1,500 Makarantar Boko, a shirin ‘Back To Schools Programmes’.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Ta’addanci Ba, Har Da Talauci Ya Kamata Gwamnati Ta Yaka -Shettima Kukawa

Next Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tura Wa Majalisar Kasa Da Kudirin Kasafin Kudi Na Shekarar 2018

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tura Wa Majalisar Kasa Da Kudirin Kasafin Kudi Na Shekarar 2018

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version