• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Borno

by Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) tare da hadin gwiwar rundunar ‘yan sa kai (CJTF) sun kashe adadin mayakan ‘yan kungiyar Boko Haram da dama.

LEADERSHIP ta tattaro cewa da sanyin safiyar Talata ne dakarun Sojoji ta Brigade 21 da ke Bama a Jihar Borno, sun kai farmaki sansanin ‘yan ta’addan Boko Haram da ke kauyen Gazuwa da ke karamar hukumar Bama a jihar.

  • DSS Ta Kama Kwamandan Boko Haram a Ogun

Wani soji ya rasa Rayuwar sa a lokacin da ake gwabzawa da ‘yan ta’addan.

Rahoton sirrin da aka samu daga Zagazola Makama, kwararre a fannin yaki da tayarda kayar baya, kuma mai sharhi kan harkokin tsaro a tafkin Chadi, wanda wakilinmu ya samu, yace wannan farmakin ya yi sanadiyyar kawar da ‘yan ta’addan da dama.

Majiyar ta ce, “Mun kashe da yawa daga cikinsu a kan ruwa, wasu daga cikinsu sun yi kokarin yin artabu amma mun fatattake su, yayin da wasu kuma suka tsere.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

“An ga gawarwakin ‘yan ta’addan da dama a ko’ina.”

Sai dai majiyar ta kara da cewa, “Soja daya ya rasa ransa a lokacin artabun..”

ShareTweetSendShare
Previous Post

Matashiya Ta Rataye Kanta Saboda Auren Dole A Kano

Next Post

Babban Yankin Kasar Sin Ya Dakatar Da Shigar Da Wasu Kayayyaki Daga Taiwan

Related

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

9 hours ago
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar
Labarai

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

10 hours ago
Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja
Labarai

Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

11 hours ago
Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu
Labarai

Abubuwa 5 Da Gwamnatin Tinubu Za Ta Mayar Da Hankali Kan Su

16 hours ago
An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2
Labarai

An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2

17 hours ago
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16
Labarai

Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

17 hours ago
Next Post
Babban Yankin Kasar Sin Ya Dakatar Da Shigar Da Wasu Kayayyaki Daga Taiwan

Babban Yankin Kasar Sin Ya Dakatar Da Shigar Da Wasu Kayayyaki Daga Taiwan

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

May 29, 2023
Za A Harba Kumbon Shenzhou-16 A Gobe Talata

Za A Harba Kumbon Shenzhou-16 A Gobe Talata

May 29, 2023
Ya Dace Amurka Ta Koyi Hikimomin Kissinger Don Yin Mu’amala Da Kasar Sin

Ya Dace Amurka Ta Koyi Hikimomin Kissinger Don Yin Mu’amala Da Kasar Sin

May 29, 2023
An Kammala Bikin Baje Kolin Fasahohin Tattara Manyan Bayanai Na Kasa Da Kasa Na Sin

An Kammala Bikin Baje Kolin Fasahohin Tattara Manyan Bayanai Na Kasa Da Kasa Na Sin

May 29, 2023
Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

Abubuwa 5 Da Gwamnatin Tinubu Za Ta Mayar Da Hankali Kan Su

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.