Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Jam’iyyar Adawa A Niger Ta Nemi Haɗin Kan Juna Don Kuɓutar Da Ƙasar

by Tayo Adelaja
October 17, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Yayin da jam’iyyar MPR Jamhuriya ke bikin cikar shekaru biyu da kafa ta, shugabanta, Albade Abuba, yayi kira ga ‘yan adawa da masu rinjaye su manta da banbancin siyasa domin su kuɓutar da ƙasar daga halin fatara da matsalar tsaro.

A jajiberen zaben 2016 ne wasu jigajigan jam’iyyar MNSD suka kafa jam’iyyar MPR Jamhuriya bayan da suka yi shekaru biyu suna tafka shari’a tsakanin masu goyon bayan shugaban ƙasar Issoufou Mahamadou da waɗanda suke adawa. Yayin da jam’iyyar ke cika shekaru biyu da kafuwa, shugabar matan jam’iyyar, Madam Lamido Salamatu Bala Goga ta ce jam’iyyarsu ta taka rawar gani saboda watanni uku da kafa ta ta shiga zaɓen ɓasa har suka ci kujeru 13.

samndaads

A bikin nata, jam’iyyar ta gayyato shugabannin siyasar ƙasar baki ɗaya lamarin da ya ba shugabanta Albade Abuba damar kiransu da su kawar da banbancin siyasa su haɗa kai domin yaƙar matsalolin da ƙasar ke ciki yanzu irinsu fatara da taɓarɓarewar tsaro.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Raba ‘Yan Biyun Da Aka Haifa A Haɗe

Next Post

Ƙananan Yara Dubu 14 Suka Zama Marayu A Myanmar

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 day ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 day ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
5 days ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Ƙananan Yara Dubu 14 Suka Zama Marayu A Myanmar

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version