Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Jam’iyyu 12 Za Su Fafata A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

by Muhammad
January 10, 2021
in LABARAI
1 min read
'Yan Kwaya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Jam’iyyu 12 suka gabatar da ‘yan takara a zaben kananan hukumomi da za a gabatar a jihar Kano ranar 16 ga watan Janairu.

samndaads

Shugaban hukumar zabe na jihar, Farfesa Ibrahim Garba-Sheka, ya bayyana haka a tattauwarsa da manema labarai a garin Kano ranar Asabar.

Garba-Sheka ya ce, hukumnar ta kammala dukkan shirye-shirye na ganin an gudanar da sahihin zabe kamar yadda dokar zabe ta tanada a fadin jihar.

Ya ce, hukumar ta gana da shugabanin jam’iyyar don shirya yadda za a gudanar da zaben.

“Tuni muka fara raba kayyain zabe a yankunan kananan hukumomin don cigaba da gudanar da zaben.

“Haka kuma mun horas da ma’aikata na wucin gadi don sanar dasu yadda za su gabatar da aikin su yadda ya kamata.

“Nasarar zaben nan aiki ne na dukan al‘ummar jihar akan haka muke neman goyon bayan kowa da kowa don ganin an gudanar da sahihin zabe,” inji shi.

Akan haka Farfesa Garba-Sheka, ya bukaci jam’iyyun siyasa su samar da yadda za su lura da yadda za a gudanar da zaben a fadin jihar, an kuma samar da masu lura da zaben har kungiya 200 da za su shigo jihar su lura da yadda za a gudanar da zaben.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kashe Mutum 5 A Bata-kashi Tsakanin Sojoji Da Direbobi A Kwara

Next Post

Tsarewa Ba Kan Ka’ida Ba: An Maka Janar Buratai Kotu A Borno

RelatedPosts

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Muhammad
20 mins ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Next Post
Janar Buratai

Tsarewa Ba Kan Ka'ida Ba: An Maka Janar Buratai Kotu A Borno

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version