ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jan Aikin Da Ke Gaban Ministocin Tinubu Wajen Sake Fasalin Nijeriya

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
Ministocin Tinubu

Samun nasarar kowace gwamnati sun ta’allaka ne game da irin nagartattun jami’anta wadanda aka zaba ko aka nada. Shugabannin gwamnati sukan zabo hazikan mutane maza da mata domin tafiyar da sassa daban-daban na tattalin arziki a matsayin ministoci ko sakatarori, su ne ke jan ragamar dukkan daukacin tsarin gwamnati.

Masu sharhi kan al’amuran yau da kullun sun bayyana cewa gwamnatin tsohon gwamnatin Muhammadu Buhari ta gaza ne a wasu bangarori sakamakon ministocin da ya hada.

  • Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Bayyana Ma’aikatun Ministocinsa, Badaru Ministan Tsaro…

Tinubu a lokacin yakin neman zabensa ya yi alkawarin bayyana sunayen ministocinsa watanni biyu idan ya zama shugaban kasar. Sannan ya yi alkawarin zakulo nagartattun mutane maza da mata da zai hada a mukamin ministoci wadanda suka gogewa, da za su taimaka wajen samar da ayyukan ci gaba a kasar.

ADVERTISEMENT

A yanzu haka ya ture da sunayen wadanda zai bai wa mukamin ministoci kuma har majalisa ta tantance su, ban da mutum uku.

Ko shakka babu daga cikin mutanen akwai wadanda suka cancanta, sannan kuma wasu ‘yan Nijeriya na shakku game da wasu daga cikin mutanen, musamman tsofaffin gwamnoni.

LABARAI MASU NASABA

2027: Sauya Sheka Zuwa APC Ba Zai Taimaki Tinuba Yin Tazarce Ba – Jam’iyyar ADC

‘Yan Adawa Sun Yi Gargadi Kan Barazanar Dakile Dimokuradiyya Mai Jam’iyyu Da Dama

Mistoci ne ke jan ragamar jagorancin tafiyar da ma’aikatun gwamnati, wanda a halin da ake cikin a Nijeriya ma’aikatun suna neman agaji wajen tafiyar da shugabanci domin tunkarar kalubalen da ke fuskantar kasar nan.

‘Yan Nijeriya na ci gaba da kokawa sakamakon mawuyawacin halin da suka shiga, musamman ma a daidai lokacin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta cire tallafin mai ta yadda matsin rayuwa ta lunka.

Masana na ganin cewa babbu wani bangare na ma’aikata da cin hanci bai je ba wanda hakan ya hana gudanar da abubuwa yadda suke.

Lallai akwai jan aiki a gaban ministocin Tinubu wajen neman hanyar da za su iya bi domin dinke farakar da ke addabar ma’aikatun Nijeriya, musamman ma wadanda suka da dangantaka da harkokin kudade.

Za a iya sake fasalin Nijeriya ne kadai idan aka gudanar da abubuwa yadda kundin tsarin mulki ya ayyana ba tare da son zuciya ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

2027: Sauya Sheka Zuwa APC Ba Zai Taimaki Tinuba Yin Tazarce Ba – Jam’iyyar ADC
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Sauya Sheka Zuwa APC Ba Zai Taimaki Tinuba Yin Tazarce Ba – Jam’iyyar ADC

December 19, 2025
‘Yan Adawa Sun Yi Gargadi Kan Barazanar Dakile Dimokuradiyya Mai Jam’iyyu Da Dama
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Adawa Sun Yi Gargadi Kan Barazanar Dakile Dimokuradiyya Mai Jam’iyyu Da Dama

December 19, 2025
Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027
Tambarin Dimokuradiyya

NNPP Ta Buƙaci INEC Ta Yi Watsi Da Tarukan Jam’iyyar Da Kwankwaso Zai Jagoranta

November 28, 2025
Next Post
Rundunar Sojin Sama Ta Yi Asarar Jiragen Yaki 17 Cikin Shekara 8

Rundunar Sojin Sama Ta Yi Asarar Jiragen Yaki 17 Cikin Shekara 8

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.