• English
  • Business News
Tuesday, July 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Bayyana Ma’aikatun Ministocinsa, Badaru Ministan Tsaro…

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Bayyana Ma’aikatun Ministocinsa, Badaru Ministan Tsaro…
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaba Bola Tinubu ya nada tsoffin gwamnonin jihohin Ribas da Ebonyi, Nyesom Wike da Dave Umahi a matsayin ministocin babban birnin tarayya Abuja da kuma ministan ayyuka.

 

Shugaban ya kuma nada tsohon gwamnan jihar Jigawa, Abubakar Badaru a matsayin ministar tsaro, da Hannatu Musawa a matsayin ministar fasaha, al’adu da kere-kere.

  • Gwamna Uba Sani Ya Sake Nadin Sabbin Mukamai A Jihar Kaduna 

Sauran sun hada da Lateef Fagbemi, SAN a matsayin ministan shari’a kuma babban lauyan tarayya, yayin da tsohon gwamnan jihar Osun, Gboyega Oyetola, ya zama ministan sufuri.

 

Labarai Masu Nasaba

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

Nijeriya Ba Ta Da Sha’awar Yin Gwajin Makamin Nukiliya — Shettima

Har ila yau, an kebe ma’aikatar Muhalli da kula da yanayi ga Jihar Kaduna, wanda kawo yanzu babu wanda aka zaba daga Jihar.

 

Ga cikakken jerin Ministocin da ma’aikatunsu:

 

  • Ministar Fasaha, Al’adu da kere-kere – Hannatu Musawa
  • Ministan tsaro – Muhammad Badaru
  • Karamin Ministan Tsaro – Bello Matawalle
  • Karamin Ministan Ilimi – Yusuf T. Sunumu
  • Ministan gidaje da raya birane – Ahmed Dangiwa
  • Karamin Ministan gidaje da raya birane – Abdullahi Gwarzo
  • Ministan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki – Atiku Bagudu
  • Ministan Muhalli da yanayi – Kaduna
  • karamin Ministan babban birnin tarayya, FCT – Mairiga Mahmud
  • Karamin Ministan Albarkatun Ruwa da Tsaftar muhalli – Bello Goronyo
  • Ministan Noma da tanadin abinci – Abubakar Kyari
  • Ministan Ilimi – Tahir Momoh
  • Ministan Harkokin Cikin Gida – Sa’idu Alkali
  • Ministan Harkokin Waje – Yusuf Tuggar
  • Ministan Lafiya da ci gaban Jama’a – Ali Pate
  • Ministan harkokin ‘yan sanda – Ibrahim Gaidam
  • Ministan Ma’adinai – Umar Maigari Ahmadu
  • Karamin Ministan Ma’adinai – Shuaibu Audu
  • Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a – Muhammed Idris
  • Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a – SAN, Lateef Fagbemi
  • Ministan Kwadago da samar da Aiki – Simon Lalong
  • Karamin Ministan harkokin ‘yansanda – Iman Suleiman Ibrahim
  • Ministan ayyuka na musamman da harkokin gwamnatoci – Zephianiah Jisalo
  • Ministan albarkatun ruwa da tsaftar muhalli – Joseph Utsev
  • Karamin Ministan Noma da Tanadin Abinci – Aliyu Sabi Abdullah
  • Ministan sufurin jiragen sama da raya sararin samaniya – Festus Keyamo
  • Ministan Matasa – Abubakar Momoh
  • Ministar Harkokin jinkai, Agajin gaggawa da Rage Radadin Talauci – Betta Edu
  • Karamin Ministan Albarkatun Gas – Ekperikpe Ekpo
  • Karamin Ministan Albarkatun Man Fetur – Heineken Lokpobiri
  • Ministan raya wasanni – John Enoh
  • Ministan Babban birnin tarayya- Nyesom Wike

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ministoci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Karyata Maganar Koma-Bayan Tattalin Arzikin Kasar

Next Post

Sai Da Ruwan Ciki…

Related

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

50 minutes ago
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa
Manyan Labarai

Nijeriya Ba Ta Da Sha’awar Yin Gwajin Makamin Nukiliya — Shettima

2 hours ago
Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar HaÉ—aka Ta ADC
Labarai

Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar HaÉ—aka Ta ADC

11 hours ago
NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19
Da É—umi-É—uminsa

NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19

12 hours ago
Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda ÆŠumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista
Da É—umi-É—uminsa

Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda ÆŠumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista

13 hours ago
Gwamna Peter Mbah Ya Ƙaddamar Da Jiragen Kasuwanci 3 Na ‘Enugu Air’ Mallakin Jihar
Da É—umi-É—uminsa

Gwamna Peter Mbah Ya Ƙaddamar Da Jiragen Kasuwanci 3 Na ‘Enugu Air’ Mallakin Jihar

14 hours ago
Next Post
Sai Da Ruwan Ciki…

Sai Da Ruwan Ciki...

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

July 8, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Nijeriya Ba Ta Da Sha’awar Yin Gwajin Makamin Nukiliya — Shettima

July 8, 2025
Da ÆŠumi-ÆŠumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Da ÆŠumi-ÆŠumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 7, 2025
Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

July 7, 2025
Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar HaÉ—aka Ta ADC

Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar HaÉ—aka Ta ADC

July 7, 2025
Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

July 7, 2025
NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19

NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19

July 7, 2025
Sin Ta Kafa Kungiyar Masana Masu Binciken Sararin Samaniya Mai Zurfi Ta Farko

Sin Ta Kafa Kungiyar Masana Masu Binciken Sararin Samaniya Mai Zurfi Ta Farko

July 7, 2025
Xi Ya Ajiye Furanni Ga Wadanda Suka Mutu Yayin Yakin Bijirewa Harin Japan

Xi Ya Ajiye Furanni Ga Wadanda Suka Mutu Yayin Yakin Bijirewa Harin Japan

July 7, 2025
Asibiti Mai Zaman Kansa A Kano Zai Fara Aikin Manyan Tiyatu Tare Da Rage KuÉ—i Kaso 50%

Asibiti Mai Zaman Kansa A Kano Zai Fara Aikin Manyan Tiyatu Tare Da Rage KuÉ—i Kaso 50%

July 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.