• Leadership Hausa
Wednesday, December 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Bayyana Ma’aikatun Ministocinsa, Badaru Ministan Tsaro…

by Sulaiman
4 months ago
in Labarai
0
Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Bayyana Ma’aikatun Ministocinsa, Badaru Ministan Tsaro…
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaba Bola Tinubu ya nada tsoffin gwamnonin jihohin Ribas da Ebonyi, Nyesom Wike da Dave Umahi a matsayin ministocin babban birnin tarayya Abuja da kuma ministan ayyuka.

 

Shugaban ya kuma nada tsohon gwamnan jihar Jigawa, Abubakar Badaru a matsayin ministar tsaro, da Hannatu Musawa a matsayin ministar fasaha, al’adu da kere-kere.

  • Gwamna Uba Sani Ya Sake Nadin Sabbin Mukamai A Jihar Kaduna 

Sauran sun hada da Lateef Fagbemi, SAN a matsayin ministan shari’a kuma babban lauyan tarayya, yayin da tsohon gwamnan jihar Osun, Gboyega Oyetola, ya zama ministan sufuri.

 

Labarai Masu Nasaba

Taron COP28: Ba Sharholiya Ce Ta Kai Tinubu Da Tawagarsa Dubai ba – Ministan Yada Labarai 

Kungiyar Jam’iyyatu Ansariddeen Attajjaniyya Ta Gindaya Sharudda 5 Bisa Kisan Masu Maulidi A Kaduna 

Har ila yau, an kebe ma’aikatar Muhalli da kula da yanayi ga Jihar Kaduna, wanda kawo yanzu babu wanda aka zaba daga Jihar.

 

Ga cikakken jerin Ministocin da ma’aikatunsu:

 

  • Ministar Fasaha, Al’adu da kere-kere – Hannatu Musawa
  • Ministan tsaro – Muhammad Badaru
  • Karamin Ministan Tsaro – Bello Matawalle
  • Karamin Ministan Ilimi – Yusuf T. Sunumu
  • Ministan gidaje da raya birane – Ahmed Dangiwa
  • Karamin Ministan gidaje da raya birane – Abdullahi Gwarzo
  • Ministan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki – Atiku Bagudu
  • Ministan Muhalli da yanayi – Kaduna
  • karamin Ministan babban birnin tarayya, FCT – Mairiga Mahmud
  • Karamin Ministan Albarkatun Ruwa da Tsaftar muhalli – Bello Goronyo
  • Ministan Noma da tanadin abinci – Abubakar Kyari
  • Ministan Ilimi – Tahir Momoh
  • Ministan Harkokin Cikin Gida – Sa’idu Alkali
  • Ministan Harkokin Waje – Yusuf Tuggar
  • Ministan Lafiya da ci gaban Jama’a – Ali Pate
  • Ministan harkokin ‘yan sanda – Ibrahim Gaidam
  • Ministan Ma’adinai – Umar Maigari Ahmadu
  • Karamin Ministan Ma’adinai – Shuaibu Audu
  • Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a – Muhammed Idris
  • Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a – SAN, Lateef Fagbemi
  • Ministan Kwadago da samar da Aiki – Simon Lalong
  • Karamin Ministan harkokin ‘yansanda – Iman Suleiman Ibrahim
  • Ministan ayyuka na musamman da harkokin gwamnatoci – Zephianiah Jisalo
  • Ministan albarkatun ruwa da tsaftar muhalli – Joseph Utsev
  • Karamin Ministan Noma da Tanadin Abinci – Aliyu Sabi Abdullah
  • Ministan sufurin jiragen sama da raya sararin samaniya – Festus Keyamo
  • Ministan Matasa – Abubakar Momoh
  • Ministar Harkokin jinkai, Agajin gaggawa da Rage Radadin Talauci – Betta Edu
  • Karamin Ministan Albarkatun Gas – Ekperikpe Ekpo
  • Karamin Ministan Albarkatun Man Fetur – Heineken Lokpobiri
  • Ministan raya wasanni – John Enoh
  • Ministan Babban birnin tarayya- Nyesom Wike
Tags: Ministoci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Karyata Maganar Koma-Bayan Tattalin Arzikin Kasar

Next Post

Sai Da Ruwan Ciki…

Related

Taron COP28: Ba Sharholiya Ce Ta Kai Tinubu Da Tawagarsa Dubai ba – Ministan Yada Labarai 
Labarai

Taron COP28: Ba Sharholiya Ce Ta Kai Tinubu Da Tawagarsa Dubai ba – Ministan Yada Labarai 

3 hours ago
Kungiyar Jam’iyyatu Ansariddeen Attajjaniyya Ta Gindaya Sharudda 5 Bisa Kisan Masu Maulidi A Kaduna 
Labarai

Kungiyar Jam’iyyatu Ansariddeen Attajjaniyya Ta Gindaya Sharudda 5 Bisa Kisan Masu Maulidi A Kaduna 

4 hours ago
Babban Hafsan Sojin Kasa Ya Ziyarci Wurin Da Aka Kai Harin Bam A Kaduna Da Asibitin Da Ake Kula Da Masu Raunin
Labarai

Babban Hafsan Sojin Kasa Ya Ziyarci Wurin Da Aka Kai Harin Bam A Kaduna Da Asibitin Da Ake Kula Da Masu Raunin

7 hours ago
Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna
Labarai

Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna

12 hours ago
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan N207.75bn A Matsayin Kasafin 2024
Labarai

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan N207.75bn A Matsayin Kasafin 2024

15 hours ago
Matar Aure Ta Bukaci Kotu Ta Raba Aurenta Da Mijinta Saboda Yawan Jima’i
Labarai

Kotu Ta Yi Wa Mutane 4 Daurin Rai Da Rai Bisa Samun Su Da Laifin Daukar Nauyin Boko Haram

16 hours ago
Next Post
Sai Da Ruwan Ciki…

Sai Da Ruwan Ciki...

LABARAI MASU NASABA

An Bayyana Rawar Da Kasar Sin Ta Taka Kan Sauyin Yanayi Yayin Taron COP28

An Bayyana Rawar Da Kasar Sin Ta Taka Kan Sauyin Yanayi Yayin Taron COP28

December 5, 2023
Taron COP28: Ba Sharholiya Ce Ta Kai Tinubu Da Tawagarsa Dubai ba – Ministan Yada Labarai 

Taron COP28: Ba Sharholiya Ce Ta Kai Tinubu Da Tawagarsa Dubai ba – Ministan Yada Labarai 

December 5, 2023
Kungiyar Jam’iyyatu Ansariddeen Attajjaniyya Ta Gindaya Sharudda 5 Bisa Kisan Masu Maulidi A Kaduna 

Kungiyar Jam’iyyatu Ansariddeen Attajjaniyya Ta Gindaya Sharudda 5 Bisa Kisan Masu Maulidi A Kaduna 

December 5, 2023
Sin Ta Sake Zama Memba A Rukunin A A Kungiyar IMO

Sin Ta Sake Zama Memba A Rukunin A A Kungiyar IMO

December 5, 2023
Wang Yi Ya Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na Tunawa Da Cika Shekaru 75 Da Wallafa Sanarwa Kan Hakkin Dan Adam Na Duniya

Wang Yi Ya Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na Tunawa Da Cika Shekaru 75 Da Wallafa Sanarwa Kan Hakkin Dan Adam Na Duniya

December 5, 2023
Kasar Sin: Yawan Kunshin Kayayyaki Da Aka Isar A Kasar Ya Kafa Wani Sabon Tarihi

Kasar Sin: Yawan Kunshin Kayayyaki Da Aka Isar A Kasar Ya Kafa Wani Sabon Tarihi

December 5, 2023
Sin Ta Yi Amfani Da Rokar CERES-1 Y9 Wajen Harba Sabbin Taurarin Dan Adam 

Sin Ta Yi Amfani Da Rokar CERES-1 Y9 Wajen Harba Sabbin Taurarin Dan Adam 

December 5, 2023
Babban Hafsan Sojin Kasa Ya Ziyarci Wurin Da Aka Kai Harin Bam A Kaduna Da Asibitin Da Ake Kula Da Masu Raunin

Babban Hafsan Sojin Kasa Ya Ziyarci Wurin Da Aka Kai Harin Bam A Kaduna Da Asibitin Da Ake Kula Da Masu Raunin

December 5, 2023
Jami’in Diflomasiyyar Falasdinu: PA Ta Godewa Kasar Sin Bisa Aikewa Da Agaji Ga ’Yan Gaza Cikin Sa’o’in Bukata

Jami’in Diflomasiyyar Falasdinu: PA Ta Godewa Kasar Sin Bisa Aikewa Da Agaji Ga ’Yan Gaza Cikin Sa’o’in Bukata

December 5, 2023
Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna

Sheikh Dahiru Bauchi Ya Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Masu Maulidi A Kaduna

December 5, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.