ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Bayyana Ma’aikatun Ministocinsa, Badaru Ministan Tsaro…

by Sulaiman
3 years ago
Tinubu

Shugaba Bola Tinubu ya nada tsoffin gwamnonin jihohin Ribas da Ebonyi, Nyesom Wike da Dave Umahi a matsayin ministocin babban birnin tarayya Abuja da kuma ministan ayyuka.

 

Shugaban ya kuma nada tsohon gwamnan jihar Jigawa, Abubakar Badaru a matsayin ministar tsaro, da Hannatu Musawa a matsayin ministar fasaha, al’adu da kere-kere.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Uba Sani Ya Sake Nadin Sabbin Mukamai A Jihar Kaduna 

Sauran sun hada da Lateef Fagbemi, SAN a matsayin ministan shari’a kuma babban lauyan tarayya, yayin da tsohon gwamnan jihar Osun, Gboyega Oyetola, ya zama ministan sufuri.

 

LABARAI MASU NASABA

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Har ila yau, an kebe ma’aikatar Muhalli da kula da yanayi ga Jihar Kaduna, wanda kawo yanzu babu wanda aka zaba daga Jihar.

 

Ga cikakken jerin Ministocin da ma’aikatunsu:

 

  • Ministar Fasaha, Al’adu da kere-kere – Hannatu Musawa
  • Ministan tsaro – Muhammad Badaru
  • Karamin Ministan Tsaro – Bello Matawalle
  • Karamin Ministan Ilimi – Yusuf T. Sunumu
  • Ministan gidaje da raya birane – Ahmed Dangiwa
  • Karamin Ministan gidaje da raya birane – Abdullahi Gwarzo
  • Ministan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki – Atiku Bagudu
  • Ministan Muhalli da yanayi – Kaduna
  • karamin Ministan babban birnin tarayya, FCT – Mairiga Mahmud
  • Karamin Ministan Albarkatun Ruwa da Tsaftar muhalli – Bello Goronyo
  • Ministan Noma da tanadin abinci – Abubakar Kyari
  • Ministan Ilimi – Tahir Momoh
  • Ministan Harkokin Cikin Gida – Sa’idu Alkali
  • Ministan Harkokin Waje – Yusuf Tuggar
  • Ministan Lafiya da ci gaban Jama’a – Ali Pate
  • Ministan harkokin ‘yan sanda – Ibrahim Gaidam
  • Ministan Ma’adinai – Umar Maigari Ahmadu
  • Karamin Ministan Ma’adinai – Shuaibu Audu
  • Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a – Muhammed Idris
  • Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a – SAN, Lateef Fagbemi
  • Ministan Kwadago da samar da Aiki – Simon Lalong
  • Karamin Ministan harkokin ‘yansanda – Iman Suleiman Ibrahim
  • Ministan ayyuka na musamman da harkokin gwamnatoci – Zephianiah Jisalo
  • Ministan albarkatun ruwa da tsaftar muhalli – Joseph Utsev
  • Karamin Ministan Noma da Tanadin Abinci – Aliyu Sabi Abdullah
  • Ministan sufurin jiragen sama da raya sararin samaniya – Festus Keyamo
  • Ministan Matasa – Abubakar Momoh
  • Ministar Harkokin jinkai, Agajin gaggawa da Rage Radadin Talauci – Betta Edu
  • Karamin Ministan Albarkatun Gas – Ekperikpe Ekpo
  • Karamin Ministan Albarkatun Man Fetur – Heineken Lokpobiri
  • Ministan raya wasanni – John Enoh
  • Ministan Babban birnin tarayya- Nyesom Wike
Tinubu
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
  • Sulaiman
    Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
  • Sulaiman
    Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

MASU ALAKA

Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje
Manyan Labarai

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
Next Post
Sai Da Ruwan Ciki…

Sai Da Ruwan Ciki...

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.