• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Gombe Ta Samu Nasarori Cikin Shekaru 26 Da Kafuwarta – Gwamna Inuwa 

by Khalid Idris Doya
8 months ago
in Labarai
0
Jihar Gombe Ta Samu Nasarori Cikin Shekaru 26 Da Kafuwarta – Gwamna Inuwa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Gambe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewar cikin shekaru 26 da kirkiro jihar an samu dimbin nasarori na kyautata rayuwar al’umma da bunkasa jihar.

Gwamnan wanda ke jawabi a yayin bikin shekaru 26 da kirkiro Jihar Gombe da kuma shekara 62 da samun ‘yancin kan Nijeriya, ya daura da cewa bikin murna da kafuwar Gombe ya ba su damar yin waiwaye kan abubuwan da aka gabatar da abin da ya kamata su yi a nan gaba don cimma muradun iyaye jagororin da suka tsaya wajen samuwar jihar don ganin jihar ta kasance mai cike da zaman lafiya, hadin kai da ci gaba, kuma jihar da ake damawa da kowa a cikinta.

  • Manchester United Ta Kafa Mummunan Tarihi A Watannin Oktoba
  • Yadda Ake Tabbatar Da Ci Gaba Mai Inganci A Birnin Shanghai Na Kasar Sin

Ya ce: “Akwai ababe masu kamanceceniya da juna da dama da suka kai ga samun ‘yancin kan Nijeriya da kirkiro jiharmu

lta Gombe. Baya ga kasancewarsu dukka a ranar daya ga watan Oktoba, kokarin samar da su din duk ya faru ne sakamakon hadin kai da sadaukarwa da jajircewa da kuma fatanmu na kasancewa tsintsiya madaurin ki daya.

“Ina sa ne da nauyin da aka dora min. Na himmatu kuma tare da goyo baya da addu’o’inku, ina jan ragamar wannar jiha ya zuwa turbar ci gaba.

Labarai Masu Nasaba

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

“Ba za a ce rayuwarmu a matsayin jiha bayan kirkiro ta baya tattare da kalubale ba, to amma bisa goyon baya da addu’o’inku, babu wasu kalubalen da ba za mu iya shawo kan su ba. Babu kaidi ga irin nasarorin da za mu iya cimmawa.”

Tags: Ci GabaGombeGwamna Inuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Karbuwar NNPP A Karamin Lokaci Alama Ce Ta Nasara A 2023 – Sanata Hanga

Next Post

Da Dumi-Dumi: Dan Majalisar Katsina Ya Rasu A Saudiyya 

Related

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu
Labarai

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

14 mins ago
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano
Manyan Labarai

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

17 mins ago
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga
Rahotonni

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

1 hour ago
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu
Labarai

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

13 hours ago
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata
Labarai

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

14 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

16 hours ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Dan Majalisar Katsina Ya Rasu A Saudiyya 

Da Dumi-Dumi: Dan Majalisar Katsina Ya Rasu A Saudiyya 

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.