Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Jirginmu Da Ya Bace, Hatsari Ya Yi – Rundunar Sojan Sama

by Sulaiman Ibrahim
April 2, 2021
in LABARAI
1 min read
Jirginmu Da Ya Bace, Hatsari Ya Yi – Rundunar Sojan Sama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Rundunar Sojin Saman Nijeriya (NAF) ta ce rahoton leken asirin da ta tattara ya nuna cewa jirgin Alpha Jet (NAF475) da sadarwarshi ta katse daga na’u’rar radar tare da matukansa biyu a ranar Laraba 31 ga Maris, 2021 na iya yiwuwa hadari yayi.

NAF, ta ce har yanzu ba a san musabbabin hatsarin ba da kuma inda matukan jirgin biyu suke.

Matukan jirgin su ne Laftanar John Abolarinwa da Laftanar Ebiakpo Chapele.

Wata sanarwa da Daraktan Hulda da Jama’a da Labarai na NAF, Air Commodore Edward Gabkwet, ya fitar a ranar Juma’a wacce LEADERSHIP ta samu, ta ce har yanzu ana ci gaba da bincike don kubutar da jirgin da matukansa ta hanyar amfani da jirgin saman NAF da kuma Dakarun Musamman na NAF da sojojin Nijeriya na kasa.
” ya zuwa yanzun, NAF ba ta yanke takamaiman abinda ya faru da jirgin ba, Amma duk da haka muna da kwarin gwiwa cewa nan ba da jimawa ba za a gano jirgin tare da kubutar da matukansa. “in ji Gabkwet.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zakarun Turai: Ramos Ba Zai Buga Wasan Madrid Da Liverpool Ba

Next Post

Shekara 15 Kenan Muna Cikin Duhu, Inji Wata Kungiya Ga Gwamnan Ondo

RelatedPosts

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar dokar...

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

by Daurawa Daurawa
14 hours ago
0

Daga Rabi'u Ali Indabawa, Abuja Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya,...

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

by Muhammad
18 hours ago
0

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira...

Next Post
Sabon Farashin Lantarki

Shekara 15 Kenan Muna Cikin Duhu, Inji Wata Kungiya Ga Gwamnan Ondo

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version