Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

An Kaddamar Da Jirgin Ethopia A Kaduna

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jirgin musamman na Ethopia Airline ya tashi daga jihar Kaduna zuwa Adis Ababa da sauran kasashen duniya,don fara jigila daga kasa zuwa kasa.Idan za a iya tunawa dai Ethopia Airline shi kadai ne jirgin da ke zuwa kasashen duniya da ke sauka a filin jirgin saman Nmandi Azikiwe da ke Kaduna lokacin da aka kwashe tsawon mako shida ana gyaran filin.

A lokacin da yake jawabi wajen bikin tashin jirginna farko, bayan kammala aikin filin jirgin karamin ministan kula da filayen jiragen sama Sanata Hadi Sirika, ya tabbatar da kudirin gwamnatin tarayya na bayar da cikakken goyon baya a harkar sifirin jiragen sama. Saboda haka, sai ya yi kira ga sauran kamfanoni jiragen sama na kasashen Afirka da su kulla dangantaka da filin jirgin na Kaduna.

samndaads

Shi ma da yake nasa jawabin shugaban Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya, InjiniyaSaleh Dunoma, ya bayyana cewa, sauka da tashin jiragen sama abu ne mai matukar muhimmanci wajen bunkasa tattalin arzikin kasa, saboda haka, al’ummar jihar Kaduna za su amfana da wannan filin jirgin sama matuka, sannan su ma Hukumarsu za ta samu kudaden shiga wanda za su taimaka mata wajen ci gaba  dakula da filin jirgin.

Injiniya saleh ya ci gaba da cewa, fara  jigilar zuwa kasashen duniya da jirgin Ethopia Airline ya yi kamar wani mabudi ga nsauran kamfanonin jiragen sama na duniya, domin yawan fasinjoji zai karu, wanda kuma zai sa sauran kamfanonin jiragen sama na duniya, su shigo a dama da su.Saboda haka, ya ce, za su bayar da cikakken goyon baya ga dukkan  kamfanin da ya zo na ganin ya samu nasara.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

BABBAN LABARI: Ilimi Muka Zo Ba Al’ummar Katsina

Next Post

Gwammnatin Tarayya Ta Bukaci Dangote Ya Kammala Ginin Matatar Man Fetur Kafin Shekara Ta 2019

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
2 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Gwammnatin Tarayya Ta Bukaci Dangote Ya Kammala Ginin Matatar Man Fetur Kafin Shekara Ta 2019

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version