• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kakakin Majalisa Ga Tinubu: Ka Dauki Kwararan Matakai Kan Karuwar Matsalolin Tsaro

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Kakakin Majalisa Ga Tinubu: Ka Dauki Kwararan Matakai Kan Karuwar Matsalolin Tsaro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kakakin Majalisar Wakilai ta Tarayya, Tajudeen Abbas, ya bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya rufe idonsa ya dauki kwararan matakai kan mukarrabansa da suka kasa gudanar da ayyukan da ke wuyayensu.

Ya ce, ta hanyar fitar da wadanda suka kasa kokari daga cikin hadiman shugaban kasa za a samu natija a yaki da ake yi kan matsalolin tsaro a fadin kasar nan.

  • Bikin Al’adun Gargajiya Na Rigata Karo na 3 Zai Gudana A 8 Ga Fabrairu A Yauri
  • Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Kai Don Ciyar Da Jihar Gaba

Ya kuma ba da shawarar cewa a bullo da wasu sabbin dabarun hikima wajen tunkarar matsalolin tsaro da suka addabi kasar nan ta Nijeriya.

Abbas ya yi wannan kiran ne a ranar Talata yayin da majalisar ta dawo hutun da ta tafi na bukukuwan kirsimeti da na sabuwar shekara.

Da yake kokawa kan karuwar matsalolin tsaro a Nijeriya wanda har kana samu salwantuwan rayukan ‘yan Nijeriya da daman gaske a ‘yan kwanakin baya a jihohin Filato, Kaduna da wasu sassan kasar, Abbas ya lura kan cewa, muddin ba a tashi tsaye aka kawo karshen matsalolin ba, nan gaba matsalar tsaro zai zama babban barazana ga daurewar kwanciyar hankalin kasar.

Labarai Masu Nasaba

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

Ya ce, “Duk da daukan matakan tsaro daban-daban, amma har yanzu kalubalen matsalar tsaro na ci gaba da addabar jama’a, muna sako-sako da kokarinmu da matakin da muke dauka na shawo kan matsalolin da ke barazana ga daurewar zaman lafiya da kwanciyar hankali hadi da ci gaban kasarmu.

“Akwai bukatar mu tunatar da kanmu cewa dabarun tsaro da ake bi na tsawon lokaci ba su wadatar da mu ba. Don haka, lokaci ya yi da za a zauna a sake tunani a fito da wasu muhimman dabarbarun da za a dauka da kuma tsare-tsaren da za su taimaka wajen kawo karshen matsalolin tsaro da suke addabarmu.

“Ga kuma jaruman jami’anmu na tsaro, a yayin da muke jinjina wa kokarinku da sadaukarwarku, lokaci ya yi kuma da za ku sake waiwayar hanyoyi da dabarbarun da kuke bi domin ingantasu da sabuntasu. Makiya na sauya taku, dole ne muma mu yi hakan. Na kalubalanceku a kan wannan da cewar ku tashi tsaye wajen sauke nauyin da ke kawukanku na kare mana jama’a da dukiyarsu.”

Ya ce, a matsayinsa na dan kasa da ya damu kuma lamarin ya shafa, matsalar tsaro ya dameshi kuma na daga cikin abubuwan da suka tsaya masa a wuya da sauran al’umman kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gwamnatin Nijeriyakaruwar ta'addanciMatsalar Tsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

AFCON 2023: Saura Wasanni Biyu Nijeriya Ta Lashe Kofin Nahiyar Afirka 

Next Post

Yadda Sabon Rikicin ECOWAS Zai Shafi Nijeriya

Related

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

3 hours ago
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

4 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

14 hours ago
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

16 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

18 hours ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

19 hours ago
Next Post
Yadda Sabon Rikicin ECOWAS Zai Shafi Nijeriya

Yadda Sabon Rikicin ECOWAS Zai Shafi Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.