• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kakar Da Ta Fi Dacewa Da Noman Wake A Nijeriya

by Abubakar Abba and Sulaiman
11 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Kakar Da Ta Fi Dacewa Da Noman Wake A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wake na daya daga cikin cimar akasarin ‘yan Nijeriya, duba da cewa yana daya daga cikin abinci mai gina jikin Dan’adam. Wannan dalili ne ya sa a kauyuka da birane al’umma da dama ke noman sa, domin amfanin gida da kuma sayarwa a kasuwanni.

Sai dai, wasu manoman ba sa bin hanyar da ta dace wajen noman wannan Wake. Domin kuwa, a Nijeriya girbin da ake samu har yanzu bai wuce kasa da tan 0.2 a kowace hekta daya, duk da cewa kuma; masu yin nomana Waken ta hanyar da ta dace, sukan iya girbe kimanin tan 2 a kowace hekta guda.

Watannin da suka fi dacewa a noma Wake a kasar nan, na farawa ne daga watan Mayu zuwa na Yuni.

Kazalika, dangane da yanayin kakar damina; ana kuma yin nomansa daga watan Mayu, Yuni da kuma na Yuli.

Babu shakka, nomansa a cikin wadannan watanni; zai sa ya samu isasshe ko kuma wadataccen ruwa.

Labarai Masu Nasaba

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

Haka zalika, wadanda ke noman wannan Wake a lokacin rani; za su iya shuka Irinsa a kowane irin lokaci.

Watannin da suka fi dacewa a shuka Wake a Nijeriya sun hada da watan Afirilu, Mayu, Yuni, Juli, Augusta, Satumba har kuma zuwa Disamba.

 

Watan Afirilu:

A kudancin Nijeriya, ana fara shuka Irin Wake a watan Afirilu, sakamakon cewa a wannan wata ne ake fara yin ruwan sama.

Har ila yau, a cikin watan ne kuma Irin Waken da aka shuka; galibi ba a cika samun wata matsala kamar ta kwarin da ke lalata amfanin gona ko wani abu makamancin haka ba.

 

Watan Mayu:

A Nijeriya, musamman a yankunan da suke da dausayi ne ake fara samun ruwan sama, wanda hakan ya sa watan ya kasance, lokacin da ya fi dacewa a shuka Irin Waken.
Kazalika, a cikin watan ne Waken da aka shuka zai yi girma sosai; domin ba a cika samun kwarin da suke lalalata amfanin gonar ba.

 

Watan Yuni:

Shi ma wannan watan, na daya daga cikin watan da ya dace a shuka Irin Wake a kudancin Nijeriya da kuma Arewacin kasar. Domin kuwa, a cikin watan ba a cika samun kwarin da ke lalata amfanin gonar ba.

 

Watan Yuli:

Shi ma wannan watan, na daya daga cikin watannin da suka dace a noma Wake, musamman a kudancin wannan kasa, a kuma cikin watan; ba a cika samun kwarin da ke lalata amfanin ba.

Watan Augusta:

Musamman a kudancin Nijeriya, wannan watan na da matukar kyau a shuka Irin Wake, sai dai ana kuma bukatar manomi ya kasance ya tanadi kayan ban ruwan da zai yi wa Waken.

Haka nan, a Arewacin Nijeriyar; ganin cewa a watan ne ake samun ruwan sama mai yawa, watan ya kasance mafi kyau na shuka Irin Waken.

 

Watannin Satumba zuwa na Disamba:
Zai iya yiwuwa, Wake ya girma a cikin wadannan watanni har zuwa cikin watan Oktoba.

Daga watan Satumba zuwa Disamba, nan ne kakar rani ke fara kunnu kai; inda kuma za a iya samun bullar kwarin da ke lalata amfanin gona, wanda a cikin watannin ne kuma ake so manomi ya rika amfani da magungunan kashe kwari.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Manoman shinkafaNoman Ridi
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Samar Da Naira Biliyan 2.5 Don Bunkasa Ma’adanai A Nijeriya

Next Post

Takaitaccen Nazari A Kan Noman Nau’o’in Abinci 7

Related

Sin Ta Gaggauta Aikin Gyara Da Kyautata Ababen Aikin Gona
Noma Da Kiwo

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

2 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

4 hours ago
Abinci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Yin Hadaka Da Jihar Nasarawa Don Bunkasa Noma

7 days ago
Shettima
Noma Da Kiwo

Nijeriya Za Ta Rika Samun Naira Tiriliyan Uku A Aikin Tatsar Rogo Duk Shekara – Kashim

1 week ago
Wa’adin Da Tinubu Ya Bai Wa Manoman Da Suka Ci Bashin ‘Anchor Borrowers’ Ya Cika
Noma Da Kiwo

Dalilin Ware Naira Biliyan 19.5 Da Asusun Bunkasa Aikin Noma Ya Yi

2 weeks ago
Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

2 weeks ago
Next Post
Waiwaye Game Da Shirin “Kauyuka Dubu Goma” Da Daidaita Yanayin Kauyukan Kasar Sin

Takaitaccen Nazari A Kan Noman Nau’o’in Abinci 7

LABARAI MASU NASABA

Kotu

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159

July 26, 2025
Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

July 26, 2025
Sin Ta Gaggauta Aikin Gyara Da Kyautata Ababen Aikin Gona

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

July 26, 2025
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

July 26, 2025
Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

July 26, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

July 26, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

ADC Ga Tinubu: Ina Wutar Lantarki Ta Awa 24 Da Ka Yi Wa ‘Yan Nijeriya Alkawari?

July 26, 2025
Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

July 25, 2025
Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

July 25, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

July 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.