ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kakar Da Ta Fi Dacewa Da Noman Wake A Nijeriya

by Abubakar Abba and Sulaiman
2 years ago
Wake

Wake na daya daga cikin cimar akasarin ‘yan Nijeriya, duba da cewa yana daya daga cikin abinci mai gina jikin Dan’adam. Wannan dalili ne ya sa a kauyuka da birane al’umma da dama ke noman sa, domin amfanin gida da kuma sayarwa a kasuwanni.

Sai dai, wasu manoman ba sa bin hanyar da ta dace wajen noman wannan Wake. Domin kuwa, a Nijeriya girbin da ake samu har yanzu bai wuce kasa da tan 0.2 a kowace hekta daya, duk da cewa kuma; masu yin nomana Waken ta hanyar da ta dace, sukan iya girbe kimanin tan 2 a kowace hekta guda.

Watannin da suka fi dacewa a noma Wake a kasar nan, na farawa ne daga watan Mayu zuwa na Yuni.

ADVERTISEMENT

Kazalika, dangane da yanayin kakar damina; ana kuma yin nomansa daga watan Mayu, Yuni da kuma na Yuli.

Babu shakka, nomansa a cikin wadannan watanni; zai sa ya samu isasshe ko kuma wadataccen ruwa.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Haka zalika, wadanda ke noman wannan Wake a lokacin rani; za su iya shuka Irinsa a kowane irin lokaci.

Watannin da suka fi dacewa a shuka Wake a Nijeriya sun hada da watan Afirilu, Mayu, Yuni, Juli, Augusta, Satumba har kuma zuwa Disamba.

 

Watan Afirilu:

A kudancin Nijeriya, ana fara shuka Irin Wake a watan Afirilu, sakamakon cewa a wannan wata ne ake fara yin ruwan sama.

Har ila yau, a cikin watan ne kuma Irin Waken da aka shuka; galibi ba a cika samun wata matsala kamar ta kwarin da ke lalata amfanin gona ko wani abu makamancin haka ba.

 

Watan Mayu:

A Nijeriya, musamman a yankunan da suke da dausayi ne ake fara samun ruwan sama, wanda hakan ya sa watan ya kasance, lokacin da ya fi dacewa a shuka Irin Waken.
Kazalika, a cikin watan ne Waken da aka shuka zai yi girma sosai; domin ba a cika samun kwarin da suke lalalata amfanin gonar ba.

 

Watan Yuni:

Shi ma wannan watan, na daya daga cikin watan da ya dace a shuka Irin Wake a kudancin Nijeriya da kuma Arewacin kasar. Domin kuwa, a cikin watan ba a cika samun kwarin da ke lalata amfanin gonar ba.

 

Watan Yuli:

Shi ma wannan watan, na daya daga cikin watannin da suka dace a noma Wake, musamman a kudancin wannan kasa, a kuma cikin watan; ba a cika samun kwarin da ke lalata amfanin ba.

Watan Augusta:

Musamman a kudancin Nijeriya, wannan watan na da matukar kyau a shuka Irin Wake, sai dai ana kuma bukatar manomi ya kasance ya tanadi kayan ban ruwan da zai yi wa Waken.

Haka nan, a Arewacin Nijeriyar; ganin cewa a watan ne ake samun ruwan sama mai yawa, watan ya kasance mafi kyau na shuka Irin Waken.

 

Watannin Satumba zuwa na Disamba:
Zai iya yiwuwa, Wake ya girma a cikin wadannan watanni har zuwa cikin watan Oktoba.

Daga watan Satumba zuwa Disamba, nan ne kakar rani ke fara kunnu kai; inda kuma za a iya samun bullar kwarin da ke lalata amfanin gona, wanda a cikin watannin ne kuma ake so manomi ya rika amfani da magungunan kashe kwari.

Wake
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 
Wake
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Waiwaye Game Da Shirin “Kauyuka Dubu Goma” Da Daidaita Yanayin Kauyukan Kasar Sin

Takaitaccen Nazari A Kan Noman Nau’o’in Abinci 7

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.