Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Kamfanonin Da Aka Ba Damar Shigo Da Sukari Nijeriya Daga Waje

by
10 months ago
in KASUWANCI
1 min read
Nijeriya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Babban bankin Nijeriya (CBN), ya haramta shigo da sukari cikin kasar, sai dai ga kamfanoni uku, Matatar Dangote, BUA, da ‘Golden Sugar Company’, wanda mallakar kamfanin ‘Flour Mills’ ne na Nijeriya.

 

A cewar CBN, a cikin wata sanarwa dauke da sa hannun daraktan ta na sashin kasuwanci da musaya, Ozoemena Nnaji, kamfanonin uku sun samu ci gaba yadda ya kamata wajen cimma nasarar hadewa baya a bangaren sukari.

Labarai Masu Nasaba

Kimanin Masarar Naira Biliyan 30 Aka Yi Asara Sakamakon Matsalar Tsaro A 2020 – Manoma

Gwamnati Ta Zargi ‘Yan Nijeriya Mazauna Waje Da Taimaka Wa Nakasa Attalin Arziki

 

Haduwa da baya shine lokacin da kamfani ya fadada aikinsa don cika ayyukan da kamfanoni suka kammala wadanda suka gabata.

 

Ana iya amfani dashi don auna yawan kamfani da ya saka hannun jari don habaka aiki.

 

“Gwamnatin Tarayyar Nijeriya a karkashin Majalisar raya Sukari ta kasa ta kafa Babban jagoran harkar sukari na Nijeriya don karfafawa da karfafa gwiwar kamfanonin da ke tace sukari a shirinsu na hadin gwiwa (BIP), don samar da sukari na cikin gida,” in ji sanarwar ta CBN.

 

“Dangane da haka, kamfanonin uku da aka zaba, wadanda suka samu ci gaba yadda ya kamata wajen cimma hadakar koma baya a bangaren, su kadai za a ba damar shigo da sukari a cikin kasar. Kamfanin matatar sukari na BUA ya habaka sosai, da Matatar Dangote matatar, Kamfanin sukari na Flour Mills,” in ji sanarwar.

 

Sanarwar ta ce, “dangane da abin da ya gabata, dillalai masu izini ba za su bude komar ba ko samun damar canjin kudaden waje ba a kasuwar musayar kudaden waje ta Nijeriya ga kowane kamfani, gami da ukun da aka lissafa a sama don shigo da sukari ba tare da amincewar Babban Bankin Nijeriya ba da kuma bayyana hakan ba, kamar yadda aka dora wa bankin nauyi na sa ido kan aiwatar da shirye-shiryen hadakar koma baya na dukkan kamfanoni.”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Al-Ahly Ta Lashe Kofin Zakarun Afrika Karo Na Goma

Next Post

OLYMPICS: ‘Yan Wasan Nijeriya Sun Sauka A Birnin Tokyo

Labarai Masu Nasaba

Manoma

Kimanin Masarar Naira Biliyan 30 Aka Yi Asara Sakamakon Matsalar Tsaro A 2020 – Manoma

by
10 months ago
0

...

Gwamnati

Gwamnati Ta Zargi ‘Yan Nijeriya Mazauna Waje Da Taimaka Wa Nakasa Attalin Arziki

by
10 months ago
0

...

Bankuna

Kasuwanci Na Raguwa Ne A Nijeriya Sakamakon Matsalar Tsaro – CBN

by
10 months ago
0

...

Bankin Duniya

Abubuwa 10 Da Babban Rahoton Bankin Duniya Ya Bayyana Game Da Nijeriya  

by
10 months ago
0

...

Next Post
OLYMPICS

OLYMPICS: 'Yan Wasan Nijeriya Sun Sauka A Birnin Tokyo

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: