• English
  • Business News
Tuesday, September 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karin Kudin Lantarki Da Na Kira: Kungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Shirya Zanga-zanga A Fadin Nijeriya

by Khalid Idris Doya
6 months ago
in Manyan Labarai
0
Karin Kudin Lantarki Da Na Kira: Kungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Shirya Zanga-zanga A Fadin Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwadago ta kasa ta yi shirin yin zanga – zanga ta kasa baki daya saboda lamarin daya shafi karin kudin wutar lantarki da na kira, musamman ma kudin lantarkin da ake son a bar amfani da mafi arha /sauki da ake kira da suna (Band A).

Hakanne ya sa kungiyar ta yi kira da abokan gwagwarmayar su kasance cikin shirin kota- kwana na yin zanga- zanga da zata shafi kasa baki daya saboda karin kudin wutar lantarki dana kira.

  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 92, Sun Kubutar Da Mutane 75 A Cikin Mako Guda – DHQ
  • Shugaban NAN:Muna Iya Ganin Basirar Sin Ta Manyan Taruka Biyu Da Take Gudanarwa Yanzu

An dauki shi matakin ne bayan taron da aka yi na Shugabannin kungyar a Yola hedikwatar Jihar Adamawa.

Halin da ake ciki dai yanzu ya nuna kungiyar ta yi shakkun idan gwamnatin tarayya za ta iya aiwatar da yarjeniyar da ta cimmawa da ita, da aka uyi ranar 25 ga watan Fabrairu 2025, lokacin da kwamitin mutum 10 wanda ya rage karin kudin da za a biya daga kashi 50 zuwa kashi 35.

Kungiyar kwadagon ta ja kunne inda ta ce ba za ta yi kasa a gwiwa ba, matukar idan aka fara aikin da karin bai yi daidai da na kashi 35 ba, da take tsammani ba,za ta dauki matakin da ta yi niyyar.

Labarai Masu Nasaba

Da Ɗum-ɗumi: Tinubu Ya Mayar Da Shugabannin NTA Kan Muƙamansu Bayan Dakatar Da Su A Baya

NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

Kungiyar ta yi tir da tsarin da hukumar kulawa wutar lantarki ta yi,wanda take neman ta ba masu amfani da wuta, nau’i- nau’in da suke ko ta kai su,ba domin komai ba don wata magana ta kara bunkasa samun wutar lantarki fiye da irin halin da ake ciki yanzu.

Kamar dai yadda kungiyar tace tsarin Hukumar wani kokari ne na karin kudin wutar lantarki na sauyawa masu amfani da wuta daga tsarin da suka saba amfani da shi mai sauki zuwa ga wanda zai kasance wanda yake mai tsada.

A sanarwar da aka fitar Shugaban kungiyar da Sakatarenta Kwamrade Joe Ajaero Komrade Emmanuel Ugboaja wadda ta ce tsarin da ake shirin yi tamkar “yin laifi ne ga tattalin arzikin kasa.”

Kungiyar NLC ta ga laifin ita hukumar NERC da ma’aikatar wutar lantarki da shirin gallazawa ‘yan Nijeriya wadanda suke rayuwa ta hannu baka- hannu kwarya.

Bugu da kari kungiyar ta kara da cewa muddin aka yi wani karin kudin wutar lantarki dana kira, hakan zai sa Talakawa sun yi zanga- zanga ta kasa baki daya. Domin kuwa ma’aikata da Talakawa ba za su iya hakurin irin tsaren tsaren takura na gwamnati ba.

Ga dai yadda sanarwar take: “Kwamitin zartarwa na kungiyar kwadago ya yanke shawarar daukar mataki idan aka kasa amfani matsayar da aka cimmawa ranar 1 ga Maris 2025, ba ayi hakan ba, ba tare da bata lokaci ba an sai kwamitin zartarwa na kasa da aka dorawa alhakin daukar mataki kamar dai lamarin yake abin yake a ranar10 ga Fabrairu 2025.

“Kan shirin komawa tsarin karin kudin wutar lantarkin, majalisar zartarwar kungiyar kwadago ta yi watsi da duk wani shirin da Hukumar (NERC), yadda ake neman tursasawa masu amfani da tsarin (B) su koma tsarin (A) a karkashin wani tsarin wayo da ake kiran shi domin a kara bunkasa samar da wutar lantarki, bayan kuwa maganar gaskiya ana shiri ne na gallazawa masu amfani da wutar lantarki.

“Tsarin shirin ma’aikatar wutar lantarki ba wani abu bane illa kamar kokarin da ake yi ne na gallazawa da takurawa Talakawa wadanda suke kokarin tafiyar da rayuwarsu cikin halin kunci.”

Daga karshe kwamitin zartarwa na kungiyar kwadago koda wane lokaci cikin shirin shi yake na kare al’umma daga duk wata irin takurawa, nuna fifiko,don haka ta yi kira ga dukkan kungiyoyin da suke karkashinta, da masu da’awar ci gaba, su zama a cikin shirin kota-kwana, na shiga zanga-zanga ko nuna rashin amincewa da duk wani tsari na kuntatawa na manufofi ko tsare-tsare masu takurawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Karin Kudin WutaKungiyar KwadagoLantarkiNlcZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bukatar Kafa Dokar-ta-baci Kan Yaduwar Jabun Magunguna

Next Post

An Fara Gangamin Babban Taron LEADERSHIP Da Karrama Gwarazan 2024

Related

Da Ɗum-ɗumi: Tinubu Ya Mayar Da Shugabannin NTA Kan Muƙamansu Bayan Dakatar Da Su A Baya
Manyan Labarai

Da Ɗum-ɗumi: Tinubu Ya Mayar Da Shugabannin NTA Kan Muƙamansu Bayan Dakatar Da Su A Baya

32 minutes ago
NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano
Manyan Labarai

NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

4 hours ago
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike
Manyan Labarai

2027: Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Zawarcin Peter Obi

13 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama ‘Yan Daba 107 A Kano, Sun Ƙwato Makamai Da Ƙwayoyi

14 hours ago
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure
Manyan Labarai

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Ƙarin Kasafin Naira Biliyan 215.3 A Na 2025

1 day ago
Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

1 day ago
Next Post
An Fara Gangamin Babban Taron LEADERSHIP Da Karrama Gwarazan 2024

An Fara Gangamin Babban Taron LEADERSHIP Da Karrama Gwarazan 2024

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Jagoranci Taro Karo Na Bakwai Tsakanin Shugabannin Kasashen Sin Da Rasha Da Mongoliya

Xi Jinping Ya Jagoranci Taro Karo Na Bakwai Tsakanin Shugabannin Kasashen Sin Da Rasha Da Mongoliya

September 2, 2025
Da Ɗum-ɗumi: Tinubu Ya Mayar Da Shugabannin NTA Kan Muƙamansu Bayan Dakatar Da Su A Baya

Da Ɗum-ɗumi: Tinubu Ya Mayar Da Shugabannin NTA Kan Muƙamansu Bayan Dakatar Da Su A Baya

September 2, 2025
Sabuwar Ajandar Kasar Sin Ta Inganta Magance Gibin Kudi A Duniya

Sabuwar Ajandar Kasar Sin Ta Inganta Magance Gibin Kudi A Duniya

September 2, 2025
Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2

Kuri’ar CGTN Ta Nuna Gamsuwar Al’ummu Da Rawar Da Sin Ta Taka Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na 2

September 2, 2025
Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Ƙananan Yara Ke Mutuwa Saboda Zazzaɓin Cizon Sauro

Rashin Shugabanci Nagari Ne Har Yanzu Ƙananan Yara Ke Mutuwa Saboda Zazzaɓin Cizon Sauro

September 2, 2025
Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin

Wang Yi Ya Yi Bitar Nasarorin Da Aka Cimma Yayin Taron Kolin SCO Na Tianjin

September 2, 2025
NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

NSCDC Ta Kama Mutane 6 Da Ake Zargin Barayin Wayoyin Wutar Lantarki Ne A Kano

September 2, 2025
Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

September 2, 2025
NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

September 2, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Masu Safarar Makamai A Katsina, Sun Ƙwato Makamai

September 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.