• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Yamma Na Yunkurin Cimma Burinsu Ta Hanyar Goyon Bayan Philiphines

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasashen Yamma Na Yunkurin Cimma Burinsu Ta Hanyar Goyon Bayan Philiphines
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin kwanaki 10 da suka gabata, Philiphines ta gudanar da ayyuka 4 masu hadari a sararin teku da saman tudun ruwa na Ren’ai da Xianbin. Matakin da ya zama shaida dake bayyana laifin Philiphines a kan hadarin cin karo da jiragen ruwan kasashen biyu, kasashen yamma ba shakka suna da alaka da lamarin.

 

A hakika dai, ba ruwan wasu kasashen yamma, ciki har da kasar Amurka kan batun tekun kudancin Sin ba, amma sun mai da fari baki, dalilin da ya sa suke goyon bayan ayyukan takara da Philiphines ta gudanarwa, wadanda suke keta ikon mallakar cikakken yankin Sin, domin cimma burinsu.

  • Yadda Ake Shirin Babban Taron Majalisar Dinkin Duniya Kan Iganta Ci Gaba A Amurka
  • Alhakin Karo Tsakanin Jiragen Ruwa A Tekun Kudancin Sin Na Wuyan Philippines

Amma, amincewar da kasashen yamma da Amurka ke baiwa Philiphines ba za ta canja gaskiya ba, tudun ruwa na Xianbin sashi ne na kasar Sin, kuma duk wani aikin da Philiphines ta yi a wadannan wurare, ya kasance keta ikon Sin na mallakar sararin tekunta, kana ba za ta cimma nasarar mamaye tsibirori a tekun kudancin kasar Sin ba.

 

Labarai Masu Nasaba

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

A halin yanzu kuma, a yayin shawarwari tsakanin Sin da Amurka bisa manyan tsare-tare a sabon zagaye, Sin ta nemi Amurka da kada ta keta ikon mallakar cikakken yankin kasar Sin bisa hujjar yarjejeniyoyin kasashen biyu, kada ta goyi bayan laifin da Philiphines ta yi. A nata bangare, Amurka ta nanata matsayinta na dakatar da nuna adawa da Sin ta hanyar karfafa kawancenta, kuma ba ta son yi sabani da kasar Sin. Amma, Amurka ta yi amai ta lashe, ta yi biris da alkawarin da ta yi a ’yan kwanakin baya kawai, ina mutuncinta? Game da EU, Sin ta shawarce ta da ta yi taka tsantsan kan lamarin, kada ta tsoma baki cikin harkokin tekun kudancin Sin. Kada ta dauki matakin da zai lalata moriyarta da mutuncinta a duniya. Sin za ta tsaya tsayin daka kan kare cikakken yankunanta da ikon mallakar sararin teku, za ta ci gaba da hadin gwiwa da sauran kasashe a wannan yanki don kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali a tekun kudancin Sin. (Amina Xu)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Me Ya Sa Dandalin FOCAC Ke Samun Karbuwa A Tsakanin Al’ummar Nahiyar Afrika?

Next Post

An Binne Mutane 77 Da Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Yobe

Related

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana
Daga Birnin Sin

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

11 minutes ago
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa
Daga Birnin Sin

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

1 hour ago
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata
Daga Birnin Sin

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

2 hours ago
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su
Daga Birnin Sin

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

21 hours ago
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

22 hours ago
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko
Daga Birnin Sin

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

23 hours ago
Next Post
An Binne Mutane 77 Da Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Yobe

An Binne Mutane 77 Da Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Yobe

LABARAI MASU NASABA

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.