ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Binne Mutane 77 Da Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Yobe

by Sulaiman
2 years ago
Boko Haram

Wannan rana ce ta bakin ciki ga al’ummar kauyen Mafa da ke karamar hukumar Tarmuwa a jihar Yobe yayin da mazauna kauyen suka taru domin jana’izar mutane 77 da ‘yan ta’addan Boko Haram suka kashe a ranar Lahadi.

 

LEADERSHIP ta tattaro cewa, an tsinto gawarwakin mutanen da aka kashe ne a cikin garin bayan harin da ‘yan Boko Haram suka kai wa al’ummar a ranar 1 ga Satumba, 2024.

ADVERTISEMENT
  • Shettima Ya Jagoranci Tawagar Gwamnatin Tarayya Zuwa Jana’izar Mahaifiyar Yar’Adua
  • Kwamitin Majalisa Ya Nemi A Rage Wa ‘Yan Majlisa Albashi

Da ake zantawa da daya daga cikin Hakiman gundumar, Alhaji Alimi Kupti, ya ce, “Yanzu mun tabbatar da cewa harin da aka kai a garin Mafa a wannan makon shi ne mafi muni da ‘yan Boko Haram suka kai a wannan yankin, inda suka kashe mutane da dama ciki har da yara kanana da tsofaffi.

 

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

Ya kara da cewa, “Mun kuma iya tabbatar da kone-konen gine-gine yayin da ‘yan Boko Haram suka kai mummunan harin.”

Boko Haram

Tuni dai aka yi jana’izar Mamatan a Babbangida, hedikwatar karamar hukumar mai tazarar kilomita 50 daga Damaturu, babban birnin jihar, tare da hadin gwiwar jami’an tsaro, ‘yan banga da shugabannin al’umma.

Boko Haram
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Mariya Mahmoud: Aiki A karkashin Jagorancin Wike
  • Sulaiman
    Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 1.5 Domin Aurar Da Ma’aurata 1,500
  • Sulaiman
    Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

MASU ALAKA

Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu
Labarai

Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

June 15, 2026
Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

June 15, 2026
ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027
Manyan Labarai

ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

June 15, 2026
Next Post
Mataimakin Shugaban Sin Ya Gana Da Firaministan Jamhuriyar Nijar

Mataimakin Shugaban Sin Ya Gana Da Firaministan Jamhuriyar Nijar

LABARAI MASU NASABA

Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili

Mariya Mahmoud: Aiki A karkashin Jagorancin Wike

June 15, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 1.5 Domin Aurar Da Ma’aurata 1,500

June 15, 2026
Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

Sin Na Gina Karfin Sojinta Ne Saboda Kare Moriyar Tsaron Kasa

June 15, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Shari’ar Fiye Da Mutane 400 Da Ake Zargi Da Ta’addanci A Abuja

June 15, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

June 15, 2026
Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

June 15, 2026
Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

Beijing: An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Game Da Gina JKS

June 15, 2026
Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan

Ruben Amorim Na Dab Da Zama Sabon Kocin AC Milan

June 15, 2026
Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

Gwamnati Ta Ɗora Alhakin Tashin Farashin Gas Kan Canjin Kuɗaɗen Waje da Sauransu

June 15, 2026
Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.