ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Yamma Na Yunkurin Cimma Burinsu Ta Hanyar Goyon Bayan Philiphines

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
Philiphines

A cikin kwanaki 10 da suka gabata, Philiphines ta gudanar da ayyuka 4 masu hadari a sararin teku da saman tudun ruwa na Ren’ai da Xianbin. Matakin da ya zama shaida dake bayyana laifin Philiphines a kan hadarin cin karo da jiragen ruwan kasashen biyu, kasashen yamma ba shakka suna da alaka da lamarin.

 

A hakika dai, ba ruwan wasu kasashen yamma, ciki har da kasar Amurka kan batun tekun kudancin Sin ba, amma sun mai da fari baki, dalilin da ya sa suke goyon bayan ayyukan takara da Philiphines ta gudanarwa, wadanda suke keta ikon mallakar cikakken yankin Sin, domin cimma burinsu.

ADVERTISEMENT
  • Yadda Ake Shirin Babban Taron Majalisar Dinkin Duniya Kan Iganta Ci Gaba A Amurka
  • Alhakin Karo Tsakanin Jiragen Ruwa A Tekun Kudancin Sin Na Wuyan Philippines

Amma, amincewar da kasashen yamma da Amurka ke baiwa Philiphines ba za ta canja gaskiya ba, tudun ruwa na Xianbin sashi ne na kasar Sin, kuma duk wani aikin da Philiphines ta yi a wadannan wurare, ya kasance keta ikon Sin na mallakar sararin tekunta, kana ba za ta cimma nasarar mamaye tsibirori a tekun kudancin kasar Sin ba.

 

LABARAI MASU NASABA

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

A halin yanzu kuma, a yayin shawarwari tsakanin Sin da Amurka bisa manyan tsare-tare a sabon zagaye, Sin ta nemi Amurka da kada ta keta ikon mallakar cikakken yankin kasar Sin bisa hujjar yarjejeniyoyin kasashen biyu, kada ta goyi bayan laifin da Philiphines ta yi. A nata bangare, Amurka ta nanata matsayinta na dakatar da nuna adawa da Sin ta hanyar karfafa kawancenta, kuma ba ta son yi sabani da kasar Sin. Amma, Amurka ta yi amai ta lashe, ta yi biris da alkawarin da ta yi a ’yan kwanakin baya kawai, ina mutuncinta? Game da EU, Sin ta shawarce ta da ta yi taka tsantsan kan lamarin, kada ta tsoma baki cikin harkokin tekun kudancin Sin. Kada ta dauki matakin da zai lalata moriyarta da mutuncinta a duniya. Sin za ta tsaya tsayin daka kan kare cikakken yankunanta da ikon mallakar sararin teku, za ta ci gaba da hadin gwiwa da sauran kasashe a wannan yanki don kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali a tekun kudancin Sin. (Amina Xu)

 

Philiphines
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku
Philiphines
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9
  • Sulaiman
    Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana
  • Sulaiman
    Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil
  • Sulaiman
    Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

MASU ALAKA

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9
Daga Birnin Sin

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026
Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

July 27, 2026
Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil
Daga Birnin Sin

Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

July 27, 2026
Next Post
An Binne Mutane 77 Da Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Yobe

An Binne Mutane 77 Da Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Yobe

LABARAI MASU NASABA

Philiphines

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026
Philiphines

Obi-Kwankwaso Obasanjo Yake Goyon Baya, Amma Atiku Zai Iya Lashe Zabe – Momodu

July 27, 2026
Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

July 27, 2026
Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

July 27, 2026
Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

July 27, 2026
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

July 27, 2026
Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

July 27, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Kuri’u Za Su Yi Tasiri A Zaɓen 2027, In Ji INEC

July 27, 2026
Auto Draft

ADC Ta Buƙaci Tinubu Ya Bai Wa Waɗanda Aka Sace A Kaiama Da Borno Kulawa

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.