• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kin Amincewa Da Kwangilar Dala Miliyan 22 Ta Yi Sanadiyyar Sauke Ni Daga Shugabancin NPA –Hajiya Hadiza Bala-Usman

by Bello Hamza
2 years ago
in Rahotonni
0
Kin Amincewa Da Kwangilar Dala Miliyan 22 Ta Yi Sanadiyyar Sauke Ni Daga Shugabancin NPA –Hajiya Hadiza Bala-Usman

Hajiya Hadiza Bala-Usman

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A karon farko tun bayan barin ofis a shekarar 2021, tsohuwar shugabar trashoshin jiragen ruwa na Nijeriya NPA, Hajiya Hadiza Bala Usman ta yi bayanin yadda tsayuwarta na ganin ana gudanar da harkokin hukumar yadda ya kamata ya yi sanadiyyar jire ta daga mukaminta, musamman yadda ta ki amincewa da biyan fiye da Dala miliyan 22 don kwangilar yashe kogin Kalaba da kuma kwangilolin da suka shafi INTELS suka yi sanadiyyar ta rasa aikinta a mastayin shugabar Hukumar ta NPA. Hajiya Hadiza ta yi wadanna bayanan ne a cikin sabon littafin da ta rubuta mai suna “Stepping On Toes: My Odyssey At The Nigerian Ports Authority”.

Tsohohuwar shugabar tashoshin Jiragen Ruwa (NPA), Hadiza Bala-Usman ta bayyana cewa, sake sabunta wata kudin  kwagilar yashe kogi da ta gyaran Jiragen Ruwa ne hummulhaba’sin ya sa tsohon ministan sufuri Rotimi Amaechi ya sauke ta daga kan mukaminta.

  • An Bude Bikin Baje Kolin Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Fitarwa Daga Kasar Sin Karo Na 133
  • Masallacin Ƙudus Na Musulmin Duniya Ne – Mabiya Shi’a

Jaridar Leadership ta ruwaito cewa, an dakatar da Bala-Usman a watan Mayun 2021 biyo bayan zargin gazawar tura kimanin Naira biliyan 165 zuwa ga asusun a kudin shiga na tarayya na CRFA.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya amince da dakatar, inda aka bayar da umarnin a binciki asusun na hukumar NPA da Amaechi ya yi a lokacin yana ofis.

Ministan ya kuma kafa kwamitin don a gudanar da bincike akan harkokin hukumar, cikin har da kwangilolin da aka bayar daga 2016 zuwa watan  Mayun 2021.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

Sai dai, Hadiza Bala-Usman a cikin wani sabon littafinta da ta rubuta mai taken” Taka Sahun Wasu: Dogon Zangon da na yi ina shugabancin NPA”, ta nuna jayya da tsohon ministan kan wasu manyan ayyukan hukumar.

A cewarta, sabon littafin ya yi banai dalla-dalla akan abubuwan da suka faru da kuma rikice-rikecen da suka kunno kai a kokacin ina shuabantar hukumar ta NPA.

Ta ce, masu ruwa da tsaki a fabbin sufiri sun gargade ta cewa, ministan na son ganin an kore ta a lokacin da ake shirin sake sabunta wasu manyan kwangiloli biyu masu mahummanci. Hadiza Bala-Usman ta ci gaba da cewa,“Na farko shine, kucem yashe kogin na biyu kuma kwangilar aikin gyaran Jirafen ruwan”.

Ta kuma gabatar sa bukar wa’adin kudi ga kanfamonin wa’adin don yin yasar ba tare da bin ka’ida ba.

Ya samu amincewar dawo da kwagilar gyaran Jiragin Ruwan.

Ya samu hakan ne ta hanyar kamfanin da ke bin gwamnatin  tarayya bashi, bisa saba tsarin tura kudi zuwa cikin asusn bai daya na TSA da kuma yiwa hukumar ta  NPA kwangila.

Hadiza Bala-Usman ta kuma yi ikirarin cewa, ta yi wata tattaunawar sasanci da ministan, inda  Amaechi ya soke ta da rubutawa shugaban kasa wasika kai tsaye ba tare da sanar da ministan ba a matsayin sa na ministan da ke sa Ido a ma’aikatar ta sufuri ba.

A cewarta, ministan ya shiga gabanta a saboda haka bai son yaga ta ci gaba da zama rike mukaminta, inda kuma ta sheda mata ta ajiye mukaminta ko kuma yakalubalanci dakatar da ita a gaban Kotu.

“Na sheda masa cewa, bubu daya da zan yi daga cikin wadannan abinda ya bukaci in yi, musamman ganin cewa, an kafa kwatitin da zai gudanar da bincke.”

“Gwamatin tarayya ba ta karbar ajie aikin ma’aikacin da ke fuskantar bincike. Na yi amannar cewa idan na yi daya daga cikin wannan, zai kaance tamkar na amsa lafina ne. Na sheda masa cewa ba zan yi ko daya daga ciki ba, amma zan kwamtin binciken ya kamala aikinsa tare da abatar da bincikensa, an bani tabbacin cewa, babu wani laifi da na aikata.”

Bayan da taki amincewa da shawarar ta Amaechi, Hadiza Bala-Usman ta yi ikirarin cewa, tsohon ministan daga bisani ya sheda mata cewa,“ Zai tabbatar an ci gaba da gudanar da binciken har zuwa 2022, a yayin da aka fara gudanar da hada-hadar siyasa don kar shugban kasa ya tuna cewa, har yanzu ina akan dakatarwa. Ya ce, abinda ya fi mayar da hankali akai shine, ni a yanzu ga shiugabar NPA bace.”

Hadiza Bala-Usman ta karkare cewa,“Duk da shiga tsakani a cikin magara da kungiyar gwamnonin APC Amaechi ya dage Kai da Fata, sai an cire daga kan mukamin shugabancin NPA”.

Kalamanta, “Wasu kungiyoyi da ke da ra’ayi da shugabannin APC suma sun yi kkarin shiga tsakani. Na san misali gwamonin da aka zaba a karkashin inuwar jam’iyyar APC, da gwamna  Atiku Bagudu ke shugabanta, sun tattauna akan maganar dakatar dani sun kuma kafa kwamitin da zai shiga tsakani.”

“Tawagar gwamnonin sun gana da ministan don lalubo da mafita kan maganar. Amma ya hakikance dole ne sai an binciki shugabancin da na yi a NPA saboda gazawar tura harajin da ake turawa gwamnatin tarayya kudi CFR. Har  kokarin zuga gwamnoin ya yi inda ya sheda masu cewa kasafin kudin hukumar ta NPA ya fi kasafin kudin akasarin jihohin a saboda haka, karsu wani tausaya min.

“Bayan da gwamnonin suka dage, ya sheda masu cewa, maganar ba ta kuma a gabansa sai dais u je gun shugaban ma’aikata na tarayya.

Hadiza a cikin sabon litattafin nata  ta  ce, “ Ministan ya kuma shedawa wani mutum da ya yi kokarin shiga tsanaki kan maganar cewa, ni na cka son kaina, bana tura masa wani alheri daga NPA kuma ban taba bashi kyauta a ranar zagayowar haihuwarsa ba. “


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BadakalaHajiya Hadiza Bala UsmanKwangilaPORTRahotoShugabanci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Waje Ke Da Kwarin Gwiwa Game Da Kasar Sin? Baje kolin Kayayyakin Masarufi Ya Ba Da Amsa…

Next Post

Dan Takarar NNPP Ya Kayar Da Dan Majalisa Mai Ci A Fagge

Related

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

4 weeks ago
Janar Tiani Ya Fara Sabon Mulkin Shekaru Biyar A Nijar
Rahotonni

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

1 month ago
An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya
Rahotonni

An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya

1 month ago
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Rahotonni

Amurka Ta Sayi Kayayyakin Nijeriya Na Dala Miliyan 643 A Wata 2 – Rahoto

1 month ago
Gwamnoni 20 Na Fuskantar Matsin Lambar NULGE Kan Rashin Aiwatar Da Mafi Karanci Albashi
Rahotonni

Gwamnoni 20 Na Fuskantar Matsin Lambar NULGE Kan Rashin Aiwatar Da Mafi Karanci Albashi

1 month ago
Tinubu
Manyan Labarai

Yadda Tinubu Ya Shirya Wa Kansa Mafitar Siyasa Kafin Zaben 2027

2 months ago
Next Post
Dan Takarar NNPP Ya Kayar Da Dan Majalisa Mai Ci A Fagge

Dan Takarar NNPP Ya Kayar Da Dan Majalisa Mai Ci A Fagge

LABARAI MASU NASABA

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.