Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Korona Ce Ta Yi Wa Tattalin Arzikin Mu Kaca-kaca, Inji Buhari

by Muhammad
November 23, 2020
in LABARAI
1 min read
Tattalin arziki
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A yayin da Nijeriya ta tsunduma cikin karayar tattalin arziki a karon na biyu cikin shekaru biyar, Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa annobar cutar Korona ce ta yi wa tattalin arzikin Nijeriya kaca-kaca; Buharin ya bayyana hakan ne a yayin taron Tattaloin Arziki karo na 26 da ake gudanarwa yau Litinin a Abuja.

Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo ne ya wakilci Shugaban Kasan a taron. Inda ya bayyana cewa; kulle da aka yin a watanni ya sa ko noma ba a samu damar yi ba, harkokin kasuwanci, makarantu, otal-otal da gidanje cin abinci duk an kulle. Kai hatta jigilar jiragen sama da ta motoci duk sun samu tsaiko sakamakon annobar.

samndaads

Osinbajo ya bayyana cewa harkokin tattalin arziki za su iya daukar tsawon shekara uku kafin su dawo daidai, shiyasa ma gwamnatinsu ta fito da tsare-tsare na farfado da tattalin arzikin kasa, wanda mafi yawan tsare-tsaren a cewarshi ‘yan kasa ne za su amfana, musammam ma dai masu karamin karfi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Taron Intanet Na Duniya Ta Yabo Dabarun Bunkasa Fasahar Zamani

Next Post

Akwai Bukatar Hangen Nesa Yayin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

by Muhammad
2 mins ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Akwai Bukatar Hangen Nesa Yayin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

Akwai Bukatar Hangen Nesa Yayin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version