Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kotu A Kano Ta Tsare Uwar Gida Kan Kisan ‘Yar Aikinta

by Sulaiman Ibrahim
February 10, 2021
in LABARAI
1 min read
Kotu A Kano Ta Tsare Uwar Gida Kan Kisan ‘Yar Aikinta
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rikicin da ya biyo bayan mutuwar wata ‘yar aikin gida ‘yar shekaru 16 makonnin da suka gabata a Kano ta kai matuka a ranar Litinin bayan gurfanar da uwar gidan a gaban kotun majistare da ke jihar.

Kotun Majistare Mai lamba 8 da ke zaune a yankin Gyadi-Gyadi da ke cikin garin ta ba da umarnin a tsare Fatima Hamza, matar da ake zargi da kashe ‘yar aikinta a cibiyar gyara.

An zargi Fatima Hamza da lakadawa marigayiyar mai aikin gidanta duka bayan zargin cewa wai marigayiyar ba ta yi ayyukan gida da aka umurce ta ta yi ba.

Lauyan gwamnati, Barista Asma’u Ado, ta fada wa kotun cewa an gurfarnar da matar a gaban kotu ne kan tuhuma daya da ake yi mata na aikata kisan kai, wanda ya saba wa sashi na 224 na Dokar Penal Code.

Lauyanta, Barista Ibrahim Abdullahi Chedi ya nemi belinta a kan rashin lafiyarta, don ta samu barin juna biyunta yayin da take tsare a hannun ‘yan sanda kuma ‘yar jaririyarta ma ba ta da lafiya, inji lauyanta.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ya Ingiza Hadin Kan Sin Da Kasashen Gabas Da Tsakiyar Nahiyar Turai

Next Post

Wasan Nuna Wake-wake Da Raye-raye Na Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Huldar Diplomasiyya A Tsakanin Sin Da Najeriya

RelatedPosts

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

  Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, ayau...

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim A karon farko a 2021, farashin mai...

Naira

Naira Na Shirin Sake Faduwa Warwas – FMDQ

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

Za Ta Iya Kai Wa Dala 500 Cikin Mako Mai...

Next Post
Wasan Nuna Wake-wake Da Raye-raye Na Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Huldar Diplomasiyya A Tsakanin Sin Da Najeriya

Wasan Nuna Wake-wake Da Raye-raye Na Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Huldar Diplomasiyya A Tsakanin Sin Da Najeriya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version