Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Kotu Bada Umarni Tsare Abokai Saboda Zargin Fyade

by Muhammad
January 7, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Zargin fyade
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Wata Kotun Majistare da ke Ota, Jihar Ogun a ranar Laraba, ta ba da umarnin a tsare wasu abokai biyu a gidan gyara hali, bisa zargi da yi wa wata yarinya, ‘yar shekaru 19 fyade. ‘Yan sanda sun tuhumi Oluwadamilare Oyeniyi, mai shekaru 30, da Okoriji Emmanuel, mai shekaru 30, da aikata laifuka biyu na hadin baki da aikata fyade.

samndaads

Alkalin kotun Shotunde Shotayo, wacce ba ta amsa rokon Oyeniyi da Emmanuel ba, ta umarci ‘yan sanda su mayar da fayil din karar zuwa Daraktan Lauyoyin Masu Gabatar da Jama’a na Ogun don neman shawara kan shari’a. Shotayo ya dage sauraron karar har sai 5 ga Maris. Tun da farko, Lauyan Gwamnatin, Oluwole Ayede ya fadawa kotun cewa Oyeniyi da Emmanuel sun aikata laifin ne a ranar 12 ga Disamba 2020 a gidansu dake Ota Jihar Ogun. Ayede, ya yi zargin cewa Oyeniyi da Emmanuel sun hada baki suka yi wa yarinyar fyade.

Ya kuma yi zargin cewa an kama Oyeniyi da Emmanuel yayin da suke daukar faifan bidiyo na laifin da suka aikata. A cewarsa, laifin, ya ci karo da sashe na 358 da 516 na Bol.1 Code na hukunta masu laifi, Code Bol.1, Laws na Jihar Ogun, 2006. NAN

Mai shekara 30 mai suna, Tajudeen Monsuru, ya amsa laifin da ake zarginsa na amfani da sassan jikin mutum tare da yin tsafi tare cin naman yana korawa da ruwan giya duk lokacin da yake cikin nishadi. Da ya ke amsa tambayoyin ‘yan jarida lokacin da hukumar ‘yan sanda ta yi holinsa shi da wasu masu laifin a hedkwatarsu dake Osogbo cikin jihar Osun, ya ce suna aikata hakan ne shi da budurwarsa ce da mai suna Alan Mutiyat.

“Muna kashe mutane ne bayan sun aminta da mu. Mafi yawan lokuta har bacci muke yi tare kafin cikin dare mu kashe su mu yi gunduwa-gunduwa da su don sayar da sassan jikinsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsoffin Daliban Kwalejin Gwaram Ajin 84 Sun Jinjina Wa Gawuna

Next Post

An Kashe Auren Shekara 15 Saboda Cin Amana

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Auren

An Kashe Auren Shekara 15 Saboda Cin Amana

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version