Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

kungiyar NULGE Reshen Kaduna Ta Samu Sabon Shugaba

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
Na Fito Takara Ne Domin Ciyar Da Kontagora Gaba – Hon. S. Pawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

ADVERTISEMENT

Kwamrade Haruna Sale da ya fito daga karamar hukumar Kubau dake a cikin jihar Kaduna ya zamo sabon shugaban kungiyar ma’aikatan kananan hukumi reshen jihar NULGE.
Sale zai jagoaranci kungiyar tare da sauran wadanda aka zaba har zuwa tsawon shekaru ana dai zabe Sale ne shugaban a taron kungiyar karo na bakwai da aka gudanar a garin Kaduna.
An kuma gudanar da zaben ne a karkashin kulawar daya daga cikin shugabannin kungiyar ta kasa Kwamarde Razak Lawan.
Sale ya zamo sabon shugaban kungiyar ne bayan da abokin hamayyar sa Kwarade Aliyu Ibrahim wanda ya fito daga karamar hukumar Kaduna ta Kudu ya janye masa.
Da yake tattauna da jadidar Leadership Ayau, Aliyu Ibrahim ya ce, ya janyewa sabon shugaban kungiyar ce saboda irin gudunmawar da ya bayar a baya wajen ciyar da kungiyar da kuma daukacin yayanta gaba, musamman wajen tabbatar da hadin kai a tsakanin yayan kungiyar.
Aliyu Ibrahim ya kuma shawarci sabon shugaban na kungiyar ta NULGE da ya ci gaba da ayyuaka ma su kyau da yake yi don kara daga martabar kungiyar da kuma yayanta, tare da jan daukacin yayan kungiyar ba tare da nuna banbancin addini kona kabiala ba.
A jawabin sa na amincewa da zabar sa sabon shugaban kungiyar Kwarade Haruna Sale ya yi kira ga daukacin yayan kungiar su bashi goyon baya da kuma shawarwari na gari don kai kungiyar ga tudun mun tsira.
Haruna Sale ya baiwa yayan kungiyar tabbacin yin aiki tukuru da kuma jan daukacin yayan kungiyar a jiki don gudanar da ayyukan da zasu samar da ci gaban kungiyar da kuma daukacin yayanta.
A karshe, sabon shugaban ya kuma jinjiwa Gwamnan jihar Kaduna malam Nasir Ahmed el-rufai kan wanzar da biyan sabon albashi mafi karanci ga kananan ma’aikatan dake jihar.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gayammar kungiyar Fulani Makiyya Ta Kafa Kwamiti AKan Wuraren Kiwo

Next Post

Ina Nan Daram Da Raina-Janar Babangida

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

by Abubakar Abba
7 hours ago
0

...

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

by Abubakar Abba
7 hours ago
0

...

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

Batanci: CAN Ta Janye Gabatar Da Zanga-Zangar Da Ta Shirya Kan Kisan Deborah

by Leadership Hausa
11 hours ago
0

...

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

by Abubakar Abba
12 hours ago
0

...

Next Post
Ina Nan Daram Da Raina-Janar Babangida

Ina Nan Daram Da Raina-Janar Babangida

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: