Abdullahi Sheme">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Kwamishinan Muhalli Na Jihar Katsina, Alhaji Hamza Sule Ya Sabunta Rijistarsa Na Jam’iyar APC

by Abdullahi Sheme
February 14, 2021
in LABARAI
2 min read
Kwamishinan Muhalli Na Jihar Katsina, Alhaji Hamza Sule Ya Sabunta Rijistarsa Na Jam’iyar APC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Larabar data gabatane da misalin karfe 2 na ranar dubban magoya bayan maigirma Kwamishinan ya yan jam iyar APC na karamar hukumar Faskari dake jihar katsina suka raka Kwamishina Alhaji Hamza Sule Wamban Faskari a kwatun da yake zabenshi na kofar gidan sarkin Yamma dake cikin garin Faskari domin ya sabunta rijistar shi a jam iyar APC A lokacin da yake jawabin nuna godiyarshi ga dubban magoya bayan shi kuma ya yan jami’yar APC saboda gagarumin tarbar da yasamu daga wurin magoya bayan jam iyar APC yace babu shakka wannan ya nuna cewar jam iyar nan itace jam iyar Al ummar karamar hukumar Faskari dama jahar katsina baki kuma kowa yasan jam iyar APC a keyi a Najeriya Wamban na Faskari yaci gaba da cewar babu abinda zai ce ma sai godiya ganin yadda mutane ke fitowa domin su sabunta rijistar su wasu Kuma yanzu ne shekarun ya kai na jefa kuri insu ya godema maigirma Gwamnan jahar katsina Ahaji Aminu Bello masari Wanda yake kokari wajen magance matsalar tsaron da ya addabi wadansu yankin jahar katsina wannan ya dami Gwamnatin jihar katsina Kuma insha Allahu abin zaizo karshe Kuma kowa yasani wannan matsalar ta rashin tsaron gadarta a kayi tun lokacin mulkin PDP a lokacin da tsohon Shugaban kasa Godluck Jonathan ya kawo ziyarar aiki a Nan jahar katsina inda a ka kashe mana jama a da yawan gaske Kuma a ka lalata dukiyoyinsu daga nan yayi addu a Allah yakawo Mana  karshen wannan matsalar tsaron da ya addabemu Alhaji Hamza Sule yacigaba da cewar babu shakka maigirma Gwamna yasha zubar da hawayen sa yadda yadda yan ta addar keyin wannan ta addanci ya kuma kara nuna godiyarshi ga maigirma Gwamna yadda ya gudanar da manyan aiyuka a karamar hukumar ta Faskari dama jahar baki daya ya ce ba a taba samun Gwamnatin da ta taimaki talaka kai tsaye kamar Gwamnatin APC  Babu shakka ansami gagarumin fitowar jama a a wasu mazabun da tawagar Wamban na Faskari yakai ziyara kamar irinsu mazabun Faskari Yankara Sheme Ruwan godiya Daudawa da Mairuwa da dai sauran wadansu a kwatunan da a ke sabunta katin rijistar jam iyar  Shima Shugaban jam iyar APC na karamar hukumar Faskari Alhaji Hamisu Daudawa ya sabunta katin jam iyar nashi a mazabar shi dake Daudawa Shima tsohon Shugaban karamar hukumar Faskari Kuma Mai jiran gado Alhaji Bala Ado Faskari da shugaban matasan jam iyar APC na jihar katsina Alhaji Hamza mamman sheme dukkansu sun sabunta katin jam iyar  tasu a mazabun su Kuma sun yaba da fitowar jama a kuma sun nuna godiyarsu ga Gwamnatin jihar katsina Kuma sunyi kira ga uwar jam iya ta kasa da su karo rijistar ganin tayi kadan saboda yawan magoya baya da jam iyar take dasu a kasar musamman a nan jahar katsina Wadanda suka rufama tawagar ta Wamban Faskari baya sune Shugaban jam iyar APC na karamar hukumar Faskari Alhaji Hamisu Daudawa da Shugaban matasan jam iyar Alhaji Hamza mamman sheme da tsohon kantoman karamar hukumar Faskari Alhaji Bala Ado Faskari da tsohon Dan majalisar tarayya dake Abuja Alhaji jafaru Balarabe yarmalamai da tsohon Dan majalisar dokokin jahar katsina Alhaji Isa Abubakar da Danmasanin Yankara Alhaji Aliyu Musa Yankara da want na hannun daman Wamban Faskari Alhaji lawal salimu da tsofaffin kansilolin na karamar hukumar Faskari da sauran manyan yan jam iyar APC na karamar hukumar Faskari

SendShareTweetShare
Previous Post

Batun Rushe Gadar Kofar Nasarawa: PDP Ta Kalu Balanci Gwamanatin Ganduje

Next Post

Yadda Aka Kaddamarda Littafin Tarihin Imam Maghili

RelatedPosts

Ibrahim Musa Dankwairo: Sarakuna Sun Kyale Makadan Fada A Lalace

Ibrahim Musa Dankwairo: Sarakuna Sun Kyale Makadan Fada A Lalace

by Abdullahi Sheme
12 hours ago
0

Makadan Fada na yanzu sun shiga wani hali mai ban...

Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

by Abdullahi Sheme
14 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammad Inuwa...

jana'izar

‘Yan Majalisa Biyu Sun Fice Daga APC A Bauchi

by Abdullahi Sheme
15 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, 'Yan Majalisun Dokokin jihar Bauchi biyu...

Next Post

Yadda Aka Kaddamarda Littafin Tarihin Imam Maghili

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version