• English
  • Business News
Friday, May 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lacazette Ya Koma Lyon Daga Arsenal

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Lacazette Ya Koma Lyon Daga Arsenal
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 

Modric Zai Bar Real Madrid Bayan Kammala Gasar Cin Kofin Duniya Na Kungiyoyi

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Alexandre Lacazette, ya koma tsohuwar kungiyarsa ta Lyon, ba tare da an biya kudi ba, shekaru biyar bayan yabar kungiyar zuwa Arsenal.

  • Dembele Ya Amince Da Komawa Chelsea Daga Barcelona

Dan wasan mai shekara 31 a duniya ya koma Arsenal ne a shekara ta 2017 akan kudi fam miliyan 47 kuma a wannan kakar ta shekara ta 2021 zuwa 2022 kwallaye hudu kacal ya zura cikin wasanni 30 wanda hakan yasa kungiyar take ganin akwai bukatar ta rabu dashi.

Lacazette dai ya buga wasanni 206 a Arsenal inda ya zura kwallaye 71 sannan ya taimaka aka zura guda 36 sannan ya buga wasanni 16 a tawagar ‘yan wasan kasar Faransa.

Tuni dai Arsenal ta fara zawarcin wanda zai maye gurbin Lancazette inda ta fara tattaunawa da Manchester City domin daukar Gabriel Jesus wanda shima yake fatan barin Manchester City din, bayan kungiyar ta dauki Erling Braut Halland daga Dortmund.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dembele Ya Amince Da Komawa Chelsea Daga Barcelona

Next Post

Manchester United Ta Kai Tayin Kudi Domin Sayen De Jong

Related

Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 
Wasanni

Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 

5 hours ago
Modric Zai Bar Real Madrid Bayan Kammala Gasar Cin Kofin Duniya Na Kungiyoyi
Wasanni

Modric Zai Bar Real Madrid Bayan Kammala Gasar Cin Kofin Duniya Na Kungiyoyi

1 day ago
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan
Wasanni

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

2 days ago
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 
Wasanni

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

2 days ago
Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko
Wasanni

Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko

4 days ago
Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0
Wasanni

Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0

6 days ago
Next Post
Manchester United Ta Kai Tayin Kudi Domin Sayen De Jong

Manchester United Ta Kai Tayin Kudi Domin Sayen De Jong

LABARAI MASU NASABA

Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

May 23, 2025

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

May 23, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

May 23, 2025
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

‘Yan Adawa Na Cacakar APC A Yankin Arewa Maso Yamma Bisa Goyon Bayan Tazarcen Tinubu

May 23, 2025
Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

May 23, 2025
Ta Yaya Kasashe Masu Tasowa Za Su Iya Tinkarar Yakin Haraji Da Amurka Ta Tayar?

Ta Yaya Kasashe Masu Tasowa Za Su Iya Tinkarar Yakin Haraji Da Amurka Ta Tayar?

May 23, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Na’urorin Zamani Daidai Lokacin Da Sojoji Ke Da Karancin Makamai -Zulum

May 23, 2025
Dan Asalin Jihar Kano Ya Kafa Tarihin Kirkirar Manhaja Mai Auna Tsayin Bishiya A Faransa

Dan Asalin Jihar Kano Ya Kafa Tarihin Kirkirar Manhaja Mai Auna Tsayin Bishiya A Faransa

May 23, 2025
Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 

Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 

May 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.