• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manchester United Ta Kai Tayin Kudi Domin Sayen De Jong

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
Manchester United Ta Kai Tayin Kudi Domin Sayen De Jong
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta kai tayin kudi har fam miliyan 51 domin sayan dan wasan tsakiyar Barcelona, Frankie De Jong, wanda sabon kociyan kungiyar Erik Ten Hag, ya bayyana cewa yanaso yayi aiki tare dashi a Manchester United.

  • Lacazette Ya Koma Arsenal Daga Lyon

De Jong dai da Ten Hag sunyi aiki tare a kungiyar kwallon kafa ta Ajax kafin daga baya Barcelona ta sayi matashin dan wasan akan kudi kusan fam miliyan 75.

A kwanakin baya wasu rahotanni sun bayyana cewa Dembele bayason barin Barcelona domin yana ganin zai ci gaba da samun damar buga wasa sai dai sakamakon matsalar rashin kudin da kungiyar take fama dashi yasa dole sai ta sayar da wani babban dan wasa domin itama ta samu damar sayan wasu daga cikin ‘yan wasan da take zawarci.

A cewar rahotanni daga kasar Sipaniya, Manchester United ta kai tayin kudi fam miliyan 51 da Karin kudin tsarabe-tsarabe na fam miliyan 17, tayin da ake ganin Barcelona zata iya amincewa dashi ta sallama dan wasan dan kasar Holland.

Idan har De Jong ya amince da komawa Manchester United, zai askance dan wasa na farko da sabon kociyan kungiyar ya saya sannan kuma zai sake haduwa da tsohon abokin wasansa, Donny Van de Beek, wanda shima yake Manchester United yanzu.

Labarai Masu Nasaba

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Rashford Ya Yi Hatsarin Mota A Hanyarsa Ta Zuwa Gida Bayan Tashi Daga Wasansu Da Burnley

ShareTweetSendShare
Previous Post

Lacazette Ya Koma Lyon Daga Arsenal

Next Post

INEC Ta Nanata Wa’adin Mika Sunayen ‘Yan Takarar Shugaban Kasa

Related

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta
Wasanni

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

8 hours ago
Rashford Ya Yi Hatsarin Mota A Hanyarsa Ta Zuwa Gida Bayan Tashi Daga Wasansu Da Burnley
Manyan Labarai

Rashford Ya Yi Hatsarin Mota A Hanyarsa Ta Zuwa Gida Bayan Tashi Daga Wasansu Da Burnley

3 days ago
Hasashen Yadda Wasan Arsenal Da Tottenham Zai Kaya
Wasanni

Hasashen Yadda Wasan Arsenal Da Tottenham Zai Kaya

3 days ago
Hasashe Yadda Wasan Manchester United Da Burnley Zai Kaya
Wasanni

Hasashe Yadda Wasan Manchester United Da Burnley Zai Kaya

4 days ago
Cristiano Ronaldo Ya Zura Kwallaye Uku Rigis A Wasansu Da Al Ahl
Wasanni

Cristiano Ronaldo Ya Zura Kwallaye Uku Rigis A Wasansu Da Al Ahl

4 days ago
Ten hag
Wasanni

Zan Shawo Kan Matsalar Da Ta Addabe Mu, In Ji Ten Hag

4 days ago
Next Post
INEC Ta Nanata Wa’adin Mika Sunayen ‘Yan Takarar Shugaban Kasa

INEC Ta Nanata Wa'adin Mika Sunayen 'Yan Takarar Shugaban Kasa

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.