• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Magance Kwararar Hamada: Nasarar Sin Taswirar Kiyaye Muhalli Mai Dorewa

by CGTN Hausa and Sulaiman
5 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Magance Kwararar Hamada: Nasarar Sin Taswirar Kiyaye Muhalli Mai Dorewa

default

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Taron kasashe 16 da suka rattaba hannu kan yarjejeniyar Majalisar Dinkin Duniya na yaki da kwararar hamada (UNCCD) a birnin Riyadh ya zo a daidai lokacin da kwararar hamada ke ci gaba da yin barazana ga muhalli, da tattalin arziki, da rayuwar sama da mutane biliyan biyu a duniya. A cewar Majalisar Dinkin Duniya, tattalin arzikin duniya na asarar kusan dala biliyan 400 a duk shekara a dalilin lalacewar kasa. Kana sauyin yanayi yana kara ta’azzara matsalar, tare da tsananin zafi, da tsawon lokaci na fari da rashin ruwan sama da ke kara haifar da asarar filayen noma. A cikin wannan halin kaka-nika-yi, babban nasarar da kasar Sin ta samu wajen yaki da kwararar hamada ta zama abin koyi ga duniya.

 

Kasar Sin wadda a tarihi tana daya daga cikin kasashen da kwararar hamada ta yi wa illa, ta sake sauya al’amura ta hanyar jajircewa, da aiwatar da manufofin kimiyya da ayyukan da suka dace. Jigon wannan sauyin shi ne aikin inganta muhalli na yankuna uku na arewaci wato “Three-North Shelterbelt Project” a arewa maso gabashin kasar Sin, wanda aka fi sani da babban koren ganuwa ko “Green Great Wall.”

  • Gwamnan Zamfara Ya Rantsar Da Sabon Kwamishina Tare Da Yin Garambawul Ga Muƙarrabansa
  • Ba Za A Bar Kowace Kasa A Baya Ba A Kokarinsu Na Zamanintar Da Kansu

Aikin wanda aka kaddamar a shekarar 1978, ya shafe fiye da murabba’in kilomita miliyan 4.9 na fadin yankunan arewaci, wato yankunan da suka taba yin fama da guguwar yashi da kuma kwararar hamada. Amma a cikin shekaru da suka gabata, an yi nasarar daidaita fiye da hekta miliyan 6.6 na yankin da ya lalace da daidaita gefunan manyan hamada, da kuma rage tashin guguwar yashi mai tsananin a arewacin kasar Sin, yanzu wandannan yankuna suna cikin kwanciyar hankali da ni’ima.

 

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yakin da kasar Sin ke yi da kwararar hamada ya tabbatar da cewa, kawar da gurbacewar kasa ba wai kawai aiki mai yiwuwa ba ne, har ma da kawo sauyi. Dole ne al’ummar duniya su yi aiki cikin gaggawa da hadin kai domin shawo kan wannan matsalar. Taken taron na UNCCD na bana, wani abin tunatarwa ne mai karfi cewa makomar busassun yankunan duniyarmu na da nasaba da makomar bil Adama. Kuma ta hanyar yin koyi da kasar Sin, da kuma himmatuwa wajen daukar matakan da suka dace, za mu iya tabbatar da cewa an kiyaye kasarmu daga kwararar hamada da makomarmu ga zuri’armu. (Mohammed Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nan Ba Da Jimawa Ba ‘Yan Ta’addan Lakurawa Za Su Zama Tarihi – COAS

Next Post

Kwamitin Kolin JKS Ya Gudanar Da Taron Tattaunawa Don Neman Shawarwari Kan Aikin Tattalin Arziki

Related

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

13 hours ago
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata
Daga Birnin Sin

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

13 hours ago
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

15 hours ago
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya
Daga Birnin Sin

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

16 hours ago
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

24 hours ago
Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

1 day ago
Next Post
Kwamitin Kolin JKS Ya Gudanar Da Taron Tattaunawa Don Neman Shawarwari Kan Aikin Tattalin Arziki

Kwamitin Kolin JKS Ya Gudanar Da Taron Tattaunawa Don Neman Shawarwari Kan Aikin Tattalin Arziki

LABARAI MASU NASABA

Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.