• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Mahaifin Kakakin Majalisar Dokokin Kwara Ya Rasu

by Sadiq Usman
2 months ago
in Labarai
0
Mahaifin Kakakin Majalisar Dokokin Kwara Ya Rasu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Alhaji Aliyu Salihu, mahaifin kakakin majalisar dokokin Jihar Kwara, Injiniya Yakubu Danladi Salihu, ya rasu.

Salihu, mai suna Tafakin Borgu na Masarautar Borgu, ya rasu ne a ranar Juma’a, kuma an binne shi a ranar Asabar a gidansa na kasar Gwanara, a Karamar Hukumar Baruten ta Jihar Kwara.

  • 2023: Muna tattaunawa da Peter Obi kan yiwuwar hada takararmu — Kwankwaso 
  • Babu Maganar Janye Wa Ahmed Lawan Takara — Hon. Bashir Machina

An sanar da rasuwar malamin wanda tsohon kansila ne a tsohuwar masarautar Borgu, a wata sanarwa mai dauke da sa hannun Alhaji Salihu Mohammed.

“Tare da godiya ga Allah Madaukakin Sarki, iyalan Alhaji Salihu na sanar da rasuwar mahaifansu kuma babban malami mai suna Alhaji Salihu Aliyu Gwanara, Tafarkin Borgu na Masarautar Borgu. Alhaji Salihu Aliyu tsohon kansila ne a tsohuwar masarautar Borgu,” in ji sanarwar.

Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kwara, Danladi Salihu, ya bayyana rasuwar mahaifinsa a matsayin babban rashi ga iyalansa da al’ummar Gwanara da daukacin al’ummar tsohuwar masarautar Borgu.

Labarai Masu Nasaba

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

Ya ce, marigayin ya yi rayuwa wajen yi wa al’ummarsa hidima tare da yin abubuwan da suka dace ga kowa da kowa.

Tags: Kakakin Majalisar Dokokin Jihar KwaraRasuwaSarautaTsohon Kansila
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Fada Rijiya Yayin Da Yake Kokarin Jefa Mai Masa Aiki Don Yin Tsafi Da Shi

Next Post

Shirin Bidiyo Da Ya Nuna Yadda Sin Ta Fatattaki Talauci Ya Karfafawa ‘Yan Nijeriya Gwiwa

Related

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara
Rahotonni

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

11 mins ago
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa
Labarai

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

12 mins ago
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

56 mins ago
srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

3 hours ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

4 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

5 hours ago
Next Post
Shirin Bidiyo Da Ya Nuna Yadda Sin Ta Fatattaki Talauci Ya Karfafawa ‘Yan Nijeriya Gwiwa

Shirin Bidiyo Da Ya Nuna Yadda Sin Ta Fatattaki Talauci Ya Karfafawa ‘Yan Nijeriya Gwiwa

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.