Zubairu M Lawal">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Mahimmancin Abinci Mai Gina Jiki Ga Dan’adam

by Zubairu M Lawal
December 19, 2020
in RAHOTANNI
1 min read
Abinci Mai Gina Jiki
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kula da abinci ta Duniya ta yi kira ga al’umma da su kula da mahimmancin yin amfani da abinci mai gina jiki saboda karin lafiya.

Ta ce, a sabuwar shekara ta 2021, yana da mahimmanci mutani su kula da yin amfani da abinci mai gina jiki, kamar su kankana da abarba da lemu da mangwaro da ayaba, saboda suna bai wa jiki lafiya da kuzari.

samndaads

Hakama wajen abinci a yi amfani da Koko da Kukumba da sinadari abinci mai inganci domin karin lafiya da kuzari.

Ganyen alaiyahu da ya kuwa da kuka da manja mai inganci yana kara lafiya.

Shekarar 2021 shekara ce da ya kamata ayi yaki da cututtuka mai nakasa rayuwar dan Adam a tabbatar da ingan taciyar rayuwa.

Ta hanyar yin amfani da abinci mai gina jiki da kayan marmari da ganye mai amfani a jiki da man girki zamu iya gina rayuwa mai kyau namu dana yaranmu. Kuma ta haka zamu yaki cututtuka da ke addabar jikin dan’adam .

Kowani jiki yana bukatar samun abinci mai inganci saboda yana taimakawa ganganjiki. Wajen ginashi da samu lafiya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Majalisar Mahaddata Alkur’ani Ta Jihar Kano Ta Yi Saukar Alkur’ani 1,111 Don Dorewar Zaman Lafiya.

Next Post

Gwamnatin Neja Ta Umarci Ma’aikata Su Yi Zamansu A Gida Saboda Korona

RelatedPosts

Alaba

‘Yan Kasuwan Arewa A Legas Mu Hada Kai Don Cigaba – Muhammadu Alaba

by Zubairu M Lawal
1 day ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Hadin kai shi wani babban al’amari...

Jama'a

Taimaka Wa Jama’a Shi Ne Shugabanci Nagari -Matawalle Alagwadun Legas  

by Zubairu M Lawal
1 day ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,   Matawallen Alagbado, Alhaji Muhammadu ya...

Samarun

Yadda Rasuwar Matashi Ta Jefa Mutane Cikin Alhini A Samarun Zariya

by Zubairu M Lawal
1 day ago
0

Daga Idris Umar, A ranar laraba ta wannan makon da...

Next Post
Gwamnatin Neja

Gwamnatin Neja Ta Umarci Ma’aikata Su Yi Zamansu A Gida Saboda Korona

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version