• English
  • Business News
Monday, June 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Majalisa Ba Ta Amince Da Sayo Sabon Jirgin Shugaban Ƙasa Ba’

by Abubakar Sulaiman
10 months ago
in Manyan Labarai
0
‘Majalisa Ba Ta Amince Da Sayo Sabon Jirgin Shugaban Ƙasa Ba’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An sami rahotannin cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta sayi sabon jirgin shugaban ƙasa ba tare da amincewar Majalisar Ƙasa ba. A cewar binciken jaridar Daily Trust, an sayi sabon jirgin Airbus A330 daga wani babban bankin Jamus bayan da aka kwace shi daga wani Yariman ƙasar Larabawa da ya kasa biyan bashinsa.

Majalisar ƙasa bata tabbatar da samun wata buƙata daga fadar shugaban ƙasa dangane da sayan jirgin ba, inda shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya bayyana a baya cewa ba a gabatar da irin wannan buƙatar ba. Sai dai ya ce idan har an gabatar da buƙatar, za a yi nazari a kanta idan tana da alaƙa da tsaron ƙasa da jin daɗin al’ummar Nijeriya.

  • Manoma Sun Nemi Tinubu Ya Kara Yawan Tallafin Noma 
  • Shugaba Tinubu Ya Amince A Sake Gina Gadar Wagga Da Ta Rushe

Wani saɓani ya ƙara bayyana lokacin da wata kotun Faransa ta umarci a kwace jirage uku na Nijeriya yayin wata taƙaddama ta doka tsakanin wani kamfanin Sin da gwamnatin jihar Ogun. An ce kamfanin Sin ɗin ya saki jirgin Airbus A330 domin bai wa Shugaba Tinubu damar halartar taro da Shugaban ƙasar Faransa Emmanuel Macron.

Majalisa

Ko da yake babu wani bayani na cikakken yadda aka sayi jirgin, wasu majiyoyi sun ce za a iya sayen shi ne da kuɗin umarnin kai tsaye daga fadar shugaban ƙasa wanda ba lallai sai an nemi izinin majalisa ba.

Labarai Masu Nasaba

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru

Ƴan majalisar Dattijai da ta Wakilai sun bayyana mamaki kan wannan cefane, suna masu cewa ba a sanar da su komai game da yarjejeniyar ba. Amma majiyoyin gwamnati sun yi nuni da cewa lamarin na iya kasancewa cikin tanade-tanaden kasafin kuɗin da ba a bayyana su ba.

Lokacin da aka tuntubi wakilan fadar shugaban ƙasa da ma’aikatar tsaro, ba su bayar da wata amsa ba. Ofishin mai ba da shawara kan tsaro na ƙasa shi ma ya bayyana cewa ba su da masaniya game da cikakkun bayanai na sayen jirgin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Majalisar WakilaiJirgiTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Tinubu Ya Amince A Sake Gina Gadar Wagga Da Ta Rushe

Next Post

Gwamnati Za Ta Hukunta Jami’o’in Da Suka Gaza Miƙa Sunayen Ɗalibansu Kan Lokaci

Related

Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 
Manyan Labarai

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

6 hours ago
Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru
Manyan Labarai

Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru

11 hours ago
Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta
Manyan Labarai

Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta

12 hours ago
Gwamnan kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

2 days ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane

2 days ago
Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

2 days ago
Next Post
Gwamnati Za Ta Hukunta Jami’o’in Da Suka Gaza Miƙa Sunayen Ɗalibansu Kan Lokaci

Gwamnati Za Ta Hukunta Jami'o'in Da Suka Gaza Miƙa Sunayen Ɗalibansu Kan Lokaci

LABARAI MASU NASABA

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

June 2, 2025
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

June 2, 2025
Mataimakin shugaban kasa

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

June 2, 2025

Alƙalai Da Lauyoyi Sun Yi Cirko A Gaban Kotu Bayan Fara Yajin Aikin Ma’aikatan Shari’a

June 2, 2025
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

June 2, 2025
Za A Samu Mamakon Ruwan Sama Da Hazo Daga Litinin Zuwa Laraba A Nijeriya

Za A Samu Mamakon Ruwan Sama Da Hazo Daga Litinin Zuwa Laraba A Nijeriya

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.