• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisa Ta Amince Tinubu Ya Ciwo Bashin Naira Tiriliyan 7.5

by Sadiq
1 year ago
in Labarai
0
Majalisa Ta Amince Tinubu Ya Ciwo Bashin Naira Tiriliyan 7.5
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar dattawa ta sake amince wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ciwo wasu bashi da ya kai Dalar Amurka Biliyan 8.2, kwatankwacin Naira triliyan 7.5 domin lamuni na dogon zango.

Shugaban kwamitin kula da kasafin kudi na majalisar dattawa, Mohammed Sani Musa, ya ce sun amince da wadannan bukatu na shugaban kasa ne bayan sun saurari ba’asi daga wurin jama’a.

  • Masarautar Zazzau Za Ta Yi Nadin Sabon Magajin Gari
  • Likita Ya Shiga Hannu Bayan Kashe Wata Da Allurar Zubar Da Ciki A Kano

Ya amincewa da tsarin zai zama wata hanya ce da za ta bada dama na amfani da na’urar zamani wajen gane abubuwa da yadda za a aiwatar da kudaden.

Kazalika, mataimakinsa, Mohammed Ali Ndume, ya yi karin haske cewa a cikin kasafin kudin na 2024 aka kawo wannan bukata kuma sun amince masa da wannan sauyi na mayar da kudaden asusun lamuni domin wannan shi ne kasafin kudin Shugaba Tinubu na farko, kuma ba sa so a ga kaman sun hana ruwa gudu, saboda haka za su tabbatar da sa ido a yadda wannan tsari zai tabbata, tare da fatan zai zame wa kasa alheri.

Shi kuwa shugaban Kwamitin kasafin kudi a majalisar wakilai, Abubakar Bichi, ya yaba da tsarin, inda ya ce wannan sauyi da aka yi wajen tantance kasafin kudin da bin matakai daki-daki zai kawo wa kasa ci gaba wajen samu aikace-aikace.

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Bichi ya ce akwai kyakkyawan fata na cewa za a ga sauyi sosai a rayuwar alu’mma tunda shugaban kasa ya riga ya sa wa kasafin kudin hannu.

Kafin wannan karin, ana bin Nijeriya bashi har na Naira Triliyan 87.38, wanda idan an hada da wannan, basussukan za su iya kai wa tirilyan 100 ko fiye da haka.

Sai dai Shugaba Tinubu ya yi wa majalisar bayanin cewa sauya shekar zuwa lamuni zai rage kudin biyan basussukan zuwa kashi 9 cikin 100 idan an kwatanta da tsarin hada-hadar kudi wanda ake karba a yanzu wanda ya kama kashi 3 cikin 100.

Hakan dai wani abu ne da masanan tattalin arziki ke cewa yawan bashi zai hana Nijeriya samun kudaden shiga da za su kawo wa talaka ci gaba mai ma’ana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BashiKasafin Kudin 2024majalisaTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane 19,000 Sun Amfana Da Tallafin Fadama III A Zamfara

Next Post

Kwastam Ta Tara Biliyan 52.7 A Kano Da Jigawa A 2023

Related

UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

59 seconds ago
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

44 minutes ago
gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

2 hours ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

4 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

5 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: TangarÉ—ar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

6 hours ago
Next Post
Kwastam Ta Tara Biliyan 52.7 A Kano Da Jigawa A 2023

Kwastam Ta Tara Biliyan 52.7 A Kano Da Jigawa A 2023

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: TangarÉ—ar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.