• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Wakilai Ta Yi Kira Da A Sasanta Kan Zanga-Zangar Cire Tallafin Mai

by Abubakar Abba
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Masu Zanga-zanga Sun Karya Kofar Majalisar Wakilai Kan Cire Tallafin Man Fetur
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar wakilai ta yi kira ga kungiyar kwadago ta kasa (NLC) da sauran kungiyoyin da suka yi hadaka da su dakatar da zanga-zangar lumana da suke kan gudanarwa a fadin kasar nan kan cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ta yi. 

Majalisar ta yi wannan kiran ne cikin sanarwar da mai magana da yawun majalisar Hon. Akin Rotimi ya fitar.

  • Tsohon Shugaban Kasar Ivory Coast, Konan Bedie, Ya Rasu
  • Badakalar Biliyan 1.3: EFCC Ta Maka Sule Lamido Da Wasu A Kotun Koli

A cewarsa, maimakon shiga zanga-zangar, abin da ya fi dacewa shi ne a dare teburin sulhu wanda kuma hakan ne babbar mafita ga ma’aikatan kasar ba tare da jefa rayuwar ‘yan Nijeriya a cikin wani mawuyacin hali ba.

Ya ce, duk da rokon da gwamnatin tarayya ta yi wa NLC na ta dakatar da shiga zanga-zangar ta lumana a yau Laraba, amma mu a matsayin mu na shuwagabannin jama’a, muna tausayawa ‘yan Nijeriya halin kuncin da cire tallafin man ya jefa su a ciki.

Kazalika, “Mana sane da cewa, NLC na da ‘yancin gudanar da zanga-zangar lumana domin samarwa ma’aikata da ‘yan Nijeriya saukin rayuwa kan kalubalen da kasar ke ciki a yanzu.”

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Ya kara da cewa, “Kamar sauran ‘yan Nijeriya, muna sane da cewa, ciyar da Nijeriya a gaba abu ne da ke bukatar zagewa domin a dauki matakai don amfanin kowane dan kasar, musamman da kuma yin duba ga matakan da gwamnatin tarayya ta ke kan dauka na gajeren zango domin ta saita tattalin arzikin Nijeriya.”

Ya bayyana cewa, matakan da gwamnatin tarayya tabke dauka don rage zafin radadin cire tallafin man na gajeren zango ne.

Bugu da kari, ya kuma yi kira ga shugabannin NLC da sauran kungiyoyin kwadago da suka yi hadaka da su hada hannu da majalisar wakilai a kan ci gaban da ta ke yi na tattaunawa da gwamnatin tarayya domin wanzar da shiye-shiryen da za su samar wa ‘yan Nijeriya saukin rayuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: majalisaNlcZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsohon Shugaban Kasar Ivory Coast, Konan Bedie, Ya Rasu

Next Post

Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Aika Wa Majalisar Dattawa Karin Sunayen Ministoci

Related

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

1 hour ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

10 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

15 hours ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da É—umi-É—uminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

18 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

20 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

1 day ago
Next Post
Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Aika Wa Majalisar Dattawa Karin Sunayen Ministoci

Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Aika Wa Majalisar Dattawa Karin Sunayen Ministoci

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

September 17, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

September 17, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.