• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Wakilai Ta Yi Kira Da A Sasanta Kan Zanga-Zangar Cire Tallafin Mai

by Abubakar Abba
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Masu Zanga-zanga Sun Karya Kofar Majalisar Wakilai Kan Cire Tallafin Man Fetur
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar wakilai ta yi kira ga kungiyar kwadago ta kasa (NLC) da sauran kungiyoyin da suka yi hadaka da su dakatar da zanga-zangar lumana da suke kan gudanarwa a fadin kasar nan kan cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ta yi. 

Majalisar ta yi wannan kiran ne cikin sanarwar da mai magana da yawun majalisar Hon. Akin Rotimi ya fitar.

  • Tsohon Shugaban Kasar Ivory Coast, Konan Bedie, Ya Rasu
  • Badakalar Biliyan 1.3: EFCC Ta Maka Sule Lamido Da Wasu A Kotun Koli

A cewarsa, maimakon shiga zanga-zangar, abin da ya fi dacewa shi ne a dare teburin sulhu wanda kuma hakan ne babbar mafita ga ma’aikatan kasar ba tare da jefa rayuwar ‘yan Nijeriya a cikin wani mawuyacin hali ba.

Ya ce, duk da rokon da gwamnatin tarayya ta yi wa NLC na ta dakatar da shiga zanga-zangar ta lumana a yau Laraba, amma mu a matsayin mu na shuwagabannin jama’a, muna tausayawa ‘yan Nijeriya halin kuncin da cire tallafin man ya jefa su a ciki.

Kazalika, “Mana sane da cewa, NLC na da ‘yancin gudanar da zanga-zangar lumana domin samarwa ma’aikata da ‘yan Nijeriya saukin rayuwa kan kalubalen da kasar ke ciki a yanzu.”

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

Shugabannin Jam’iyyar ADC Na Jihohi 36 Da Abuja Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga David Mark

Ya kara da cewa, “Kamar sauran ‘yan Nijeriya, muna sane da cewa, ciyar da Nijeriya a gaba abu ne da ke bukatar zagewa domin a dauki matakai don amfanin kowane dan kasar, musamman da kuma yin duba ga matakan da gwamnatin tarayya ta ke kan dauka na gajeren zango domin ta saita tattalin arzikin Nijeriya.”

Ya bayyana cewa, matakan da gwamnatin tarayya tabke dauka don rage zafin radadin cire tallafin man na gajeren zango ne.

Bugu da kari, ya kuma yi kira ga shugabannin NLC da sauran kungiyoyin kwadago da suka yi hadaka da su hada hannu da majalisar wakilai a kan ci gaban da ta ke yi na tattaunawa da gwamnatin tarayya domin wanzar da shiye-shiryen da za su samar wa ‘yan Nijeriya saukin rayuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: majalisaNlcZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsohon Shugaban Kasar Ivory Coast, Konan Bedie, Ya Rasu

Next Post

Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Aika Wa Majalisar Dattawa Karin Sunayen Ministoci

Related

Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

16 hours ago
Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda Ɗumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista
Manyan Labarai

Shugabannin Jam’iyyar ADC Na Jihohi 36 Da Abuja Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga David Mark

18 hours ago
Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote
Manyan Labarai

Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote

20 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

21 hours ago
An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa
Manyan Labarai

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

21 hours ago
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

1 day ago
Next Post
Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Aika Wa Majalisar Dattawa Karin Sunayen Ministoci

Da Dumi-dumi: Tinubu Ya Aika Wa Majalisar Dattawa Karin Sunayen Ministoci

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

July 12, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.