• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Kamfanonin Nijeriya 6 Da Suka Durkushe A 2023

by Bello Hamza
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
Manyan Kamfanonin Nijeriya 6 Da Suka Durkushe A 2023
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin yanayin mastalolin tattalin arzikin da Nijeriya ke fuskanta, manyan kamfanonin gida Nijeriya sun dukushe tare da dakatar da ayyukansu a cikin wata 10 na shekarar 2023.

Matsaloli da dama suka taimaka wajen durkushewar kamfanonin sun kuma hada da karancin kudaden kasashen waje, karancin wutar lantarki, cunkoso a tashoshin jiragen Ruwan Nijeriya da kuma yawan haraji daga bangarori da dama sauran matsalolin sun hada da kuma uwa uba mastalar tsaro da ta addabi sassan Nijeriya.

  • Jihar Kaduna Za Ta Ƙarfafa Ƙawancen Tattalin Arziki Da Ƙasar Jamus
  • Kasar Sin Ta Harba Kumbon Dakon Kaya Domin Aikewa Da Kayayyaki Ga Tashar Sararin Samaniya

A daidai lokacin da kamfanonin cikin gida ke kurkushewa, wasu manyan kamfanonin kasashen waje sun bayyana aniyarsu na ficewa daga Nijeriya, kasar da ke yi wa kirari da babbar kasuwa a Afirka, manyan kamfanonin da suka bayyana aniyarsa na fita daga Nijeriya sun hada da ‘GladoSmithKline’ ‘Consumer Nigeria’, ‘Ekuinor’, Sanofi, Bolt Food, da kuma kamfanin ‘Procter & Gamble’.

Matsaloliin fa ake fuskanta basu bar kamfanonin cikin gida ba, wannan yake bayyana tsananin bukatar gwamnati ta kai musu tallafi don su farfado.

A sanarwa da BusinessDay ta fitar ranar Alhamis na makon jiya, ta zayyana kamfanoni 6 da suka daina aiki a cikin wata 10 na shekarar 2023, sun kuma kasance kamar haka:

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta

  1. Kamfanin ‘Mayor Biscuits Limited (MABISCO)’ ya daina aiki ne a watan Maris 2023, an kuma kafa kamfanin ne a shekarar 2016, kamfanin na sarrafa tan 3.2 a awa daya yana kuma da masu rarraba musu kaya 300 a fadin Nijeriya.
  2. Kamfanin 54Gene: ya fara aiki ne a shekara 4 da suka wuce da jarin fiye da na dala miliyan 45, ya kuma durkushen ne a watan Satumba 2023.
  3. Kamfanin Lazarpay: an kafa kamfanin ne shekara 2 da suka wuce ya kuma durkushe a 2023 saboda lalacewar jari.
  4. Kamfanin kera allura na ‘Jubilee Syringe Manufacturing Company: a shekarar 2017 aka kafa kamfanin ya kuma durkushe a watan Disamban 2023 saboda wasu matsaloli da suka fuskanta na gudanarwa.
  5. Kamfanin DropD: ya fara aiki ne a watan Nuwamba na shekarar 2021 ya kuma durkushe a watan Disamba saboda dalilan da suka hada da mastalolin tattalin arzikin da Nijeriya ke fuskanta.
  6. kamfanin Okadabooks: kamfanin da ya jagoranci harkar saye da buga littafai ta na’u’rorin zamani ya durkushe ne bayan ya yi shekara fiye da 10 yana harkokinsa, cikin dalilansa na dakarar da aiki sun hada da matsalolin tattalin arziki da ya addabi Nijeriya dama duniya gaba daya.

A yayin da Nijeriya ke ci gaba da fuskantar mastalolin tattalin arzik, durkushewar wadannna kamfanoni ya tayar da tunannin halin da sauran kananan masana’antu suke ciki a Nijeriya, musamman kuma ya fito da bukatar samar musu da tallafi na musamman don ganin ba su durkushe ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikici Ya Ɓarke Bayan Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Sule A Gwamnan Nasarawa

Next Post

Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

Related

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

3 days ago
Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta
Tattalin Arziki

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta

4 days ago
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

5 days ago
Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA
Tattalin Arziki

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

2 weeks ago
Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

3 weeks ago
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
Tattalin Arziki

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

3 weeks ago
Next Post
Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

August 6, 2025
Sin Ta Samar Da Yuan Biliyan Daya Domin Ayyukan Jin Kai Sakamakon Ibtila’in Ambaliyar Ruwa

Sin Ta Samar Da Yuan Biliyan Daya Domin Ayyukan Jin Kai Sakamakon Ibtila’in Ambaliyar Ruwa

August 6, 2025
Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

August 6, 2025
Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

August 6, 2025
Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

August 6, 2025
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

August 6, 2025
Remi Tinubu Ta Bai Wa Waɗanda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

Remi Tinubu Ta Bai Wa Waɗanda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

August 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Farfaɗo Da Noman Dabino – Shettima

Gwamnatin Tarayya Za Ta Farfaɗo Da Noman Dabino – Shettima

August 6, 2025
Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.