• English
  • Business News
Wednesday, June 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Kamfanonin Nijeriya 6 Da Suka Durkushe A 2023

by Bello Hamza
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
Manyan Kamfanonin Nijeriya 6 Da Suka Durkushe A 2023
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin yanayin mastalolin tattalin arzikin da Nijeriya ke fuskanta, manyan kamfanonin gida Nijeriya sun dukushe tare da dakatar da ayyukansu a cikin wata 10 na shekarar 2023.

Matsaloli da dama suka taimaka wajen durkushewar kamfanonin sun kuma hada da karancin kudaden kasashen waje, karancin wutar lantarki, cunkoso a tashoshin jiragen Ruwan Nijeriya da kuma yawan haraji daga bangarori da dama sauran matsalolin sun hada da kuma uwa uba mastalar tsaro da ta addabi sassan Nijeriya.

  • Jihar Kaduna Za Ta Ƙarfafa Ƙawancen Tattalin Arziki Da Ƙasar Jamus
  • Kasar Sin Ta Harba Kumbon Dakon Kaya Domin Aikewa Da Kayayyaki Ga Tashar Sararin Samaniya

A daidai lokacin da kamfanonin cikin gida ke kurkushewa, wasu manyan kamfanonin kasashen waje sun bayyana aniyarsu na ficewa daga Nijeriya, kasar da ke yi wa kirari da babbar kasuwa a Afirka, manyan kamfanonin da suka bayyana aniyarsa na fita daga Nijeriya sun hada da ‘GladoSmithKline’ ‘Consumer Nigeria’, ‘Ekuinor’, Sanofi, Bolt Food, da kuma kamfanin ‘Procter & Gamble’.

Matsaloliin fa ake fuskanta basu bar kamfanonin cikin gida ba, wannan yake bayyana tsananin bukatar gwamnati ta kai musu tallafi don su farfado.

A sanarwa da BusinessDay ta fitar ranar Alhamis na makon jiya, ta zayyana kamfanoni 6 da suka daina aiki a cikin wata 10 na shekarar 2023, sun kuma kasance kamar haka:

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

  1. Kamfanin ‘Mayor Biscuits Limited (MABISCO)’ ya daina aiki ne a watan Maris 2023, an kuma kafa kamfanin ne a shekarar 2016, kamfanin na sarrafa tan 3.2 a awa daya yana kuma da masu rarraba musu kaya 300 a fadin Nijeriya.
  2. Kamfanin 54Gene: ya fara aiki ne a shekara 4 da suka wuce da jarin fiye da na dala miliyan 45, ya kuma durkushen ne a watan Satumba 2023.
  3. Kamfanin Lazarpay: an kafa kamfanin ne shekara 2 da suka wuce ya kuma durkushe a 2023 saboda lalacewar jari.
  4. Kamfanin kera allura na ‘Jubilee Syringe Manufacturing Company: a shekarar 2017 aka kafa kamfanin ya kuma durkushe a watan Disamban 2023 saboda wasu matsaloli da suka fuskanta na gudanarwa.
  5. Kamfanin DropD: ya fara aiki ne a watan Nuwamba na shekarar 2021 ya kuma durkushe a watan Disamba saboda dalilan da suka hada da mastalolin tattalin arzikin da Nijeriya ke fuskanta.
  6. kamfanin Okadabooks: kamfanin da ya jagoranci harkar saye da buga littafai ta na’u’rorin zamani ya durkushe ne bayan ya yi shekara fiye da 10 yana harkokinsa, cikin dalilansa na dakarar da aiki sun hada da matsalolin tattalin arziki da ya addabi Nijeriya dama duniya gaba daya.

A yayin da Nijeriya ke ci gaba da fuskantar mastalolin tattalin arzik, durkushewar wadannna kamfanoni ya tayar da tunannin halin da sauran kananan masana’antu suke ciki a Nijeriya, musamman kuma ya fito da bukatar samar musu da tallafi na musamman don ganin ba su durkushe ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikici Ya Ɓarke Bayan Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Sule A Gwamnan Nasarawa

Next Post

Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

Related

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

2 weeks ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

3 weeks ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

4 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

2 months ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

2 months ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

2 months ago
Next Post
Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Yi Satar Amsa Daga Manufofin Buhari – Tinubu

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kwaso ‘Yan Nijeriya Da Suka Maƙale A Isra’ila Da Iran

June 18, 2025
An Ɗaure Wani Mutum Wata 6 Kan Satar Takalma A Masallaci A Kaduna

An Ɗaure Wani Mutum Wata 6 Kan Satar Takalma A Masallaci A Kaduna

June 18, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama

June 18, 2025
Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

June 18, 2025
Dalilin Da Ya Sa Sin Ta Samu Bunkasar Tattalin Arziki Mai Dorewa Duk Da Kalubalolin Da Ake Fuskanta A Duniya

Dalilin Da Ya Sa Sin Ta Samu Bunkasar Tattalin Arziki Mai Dorewa Duk Da Kalubalolin Da Ake Fuskanta A Duniya

June 17, 2025
An Kama Mutane 26 Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Kogi

An Kama Mutane 26 Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Kogi

June 17, 2025
Xi Da Shugabannin Kasashe 5 Na Tsakiyar Asiya Sun Halarci Bikin Rattaba Hannu

Xi Da Shugabannin Kasashe 5 Na Tsakiyar Asiya Sun Halarci Bikin Rattaba Hannu

June 17, 2025
Sin Ta Cimma Sabuwar Nasarar Bincike Duniyar Wata

Sin Ta Cimma Sabuwar Nasarar Bincike Duniyar Wata

June 17, 2025
Majalisar Wakilai Ta Fara Binciken Yadda Aka Raba Naira Tiriliyan 1.12 Kan Shirin Lamuni Ga Manoma Da Masana’antu

Majalisar Wakilai Ta Fara Binciken Yadda Aka Raba Naira Tiriliyan 1.12 Kan Shirin Lamuni Ga Manoma Da Masana’antu

June 17, 2025
An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

June 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.