• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Kamfanonin Nijeriya 6 Da Suka Durkushe A 2023

by Bello Hamza
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
Manyan Kamfanonin Nijeriya 6 Da Suka Durkushe A 2023
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin yanayin mastalolin tattalin arzikin da Nijeriya ke fuskanta, manyan kamfanonin gida Nijeriya sun dukushe tare da dakatar da ayyukansu a cikin wata 10 na shekarar 2023.

Matsaloli da dama suka taimaka wajen durkushewar kamfanonin sun kuma hada da karancin kudaden kasashen waje, karancin wutar lantarki, cunkoso a tashoshin jiragen Ruwan Nijeriya da kuma yawan haraji daga bangarori da dama sauran matsalolin sun hada da kuma uwa uba mastalar tsaro da ta addabi sassan Nijeriya.

  • Jihar Kaduna Za Ta Ƙarfafa Ƙawancen Tattalin Arziki Da Ƙasar Jamus
  • Kasar Sin Ta Harba Kumbon Dakon Kaya Domin Aikewa Da Kayayyaki Ga Tashar Sararin Samaniya

A daidai lokacin da kamfanonin cikin gida ke kurkushewa, wasu manyan kamfanonin kasashen waje sun bayyana aniyarsu na ficewa daga Nijeriya, kasar da ke yi wa kirari da babbar kasuwa a Afirka, manyan kamfanonin da suka bayyana aniyarsa na fita daga Nijeriya sun hada da ‘GladoSmithKline’ ‘Consumer Nigeria’, ‘Ekuinor’, Sanofi, Bolt Food, da kuma kamfanin ‘Procter & Gamble’.

Matsaloliin fa ake fuskanta basu bar kamfanonin cikin gida ba, wannan yake bayyana tsananin bukatar gwamnati ta kai musu tallafi don su farfado.

A sanarwa da BusinessDay ta fitar ranar Alhamis na makon jiya, ta zayyana kamfanoni 6 da suka daina aiki a cikin wata 10 na shekarar 2023, sun kuma kasance kamar haka:

Labarai Masu Nasaba

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

  1. Kamfanin ‘Mayor Biscuits Limited (MABISCO)’ ya daina aiki ne a watan Maris 2023, an kuma kafa kamfanin ne a shekarar 2016, kamfanin na sarrafa tan 3.2 a awa daya yana kuma da masu rarraba musu kaya 300 a fadin Nijeriya.
  2. Kamfanin 54Gene: ya fara aiki ne a shekara 4 da suka wuce da jarin fiye da na dala miliyan 45, ya kuma durkushen ne a watan Satumba 2023.
  3. Kamfanin Lazarpay: an kafa kamfanin ne shekara 2 da suka wuce ya kuma durkushe a 2023 saboda lalacewar jari.
  4. Kamfanin kera allura na ‘Jubilee Syringe Manufacturing Company: a shekarar 2017 aka kafa kamfanin ya kuma durkushe a watan Disamban 2023 saboda wasu matsaloli da suka fuskanta na gudanarwa.
  5. Kamfanin DropD: ya fara aiki ne a watan Nuwamba na shekarar 2021 ya kuma durkushe a watan Disamba saboda dalilan da suka hada da mastalolin tattalin arzikin da Nijeriya ke fuskanta.
  6. kamfanin Okadabooks: kamfanin da ya jagoranci harkar saye da buga littafai ta na’u’rorin zamani ya durkushe ne bayan ya yi shekara fiye da 10 yana harkokinsa, cikin dalilansa na dakarar da aiki sun hada da matsalolin tattalin arziki da ya addabi Nijeriya dama duniya gaba daya.

A yayin da Nijeriya ke ci gaba da fuskantar mastalolin tattalin arzik, durkushewar wadannna kamfanoni ya tayar da tunannin halin da sauran kananan masana’antu suke ciki a Nijeriya, musamman kuma ya fito da bukatar samar musu da tallafi na musamman don ganin ba su durkushe ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikici Ya Ɓarke Bayan Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Sule A Gwamnan Nasarawa

Next Post

Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

5 days ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

2 weeks ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

3 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

3 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

3 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

4 weeks ago
Next Post
Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

Yadda Za A Cike Takardar Shiga Sojan Nijeriya Bangaren Masu Digiri (Short Service)

LABARAI MASU NASABA

2023

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
2023

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.