• English
  • Business News
Thursday, August 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Sarrafa Rogo Da Kwakwar Manja A Binuwe Na Fuskantar Tasku

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Masu Sarrafa Rogo Da Kwakwar Manja A Binuwe Na Fuskantar Tasku
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mata masu sarrafa rogo da Kwakwar Manja zuwa sauran nau’ukan abinci a jihar Binuwe sun koka kan yadda suke sha bakar walaha wajen sarrafa amfanin ta hanyar yin amfani da Gawayi da Itace, inda suka ce, hakan ke sanyawa hayaki ya cika masu idanuwan.

Daya daga cikin su wata uwargida  mai suna  Onyeka Audu ta sanar da cewa, ba ta yin wata sana’ar wadda ta wuce ta sarrafa garin rogo da kwakwar manja zuwa sauran nau’ukan abinci, ida ta ce, ba mu da karfin da za mu yi amfani da wutar lantarki ko kuma kayan aiki na zamani don yin aikin a cikin sauki.

  • Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Adana Kayan Tarihi Na Fasaha Na Birnin Ayutthaya Na Thailand
  • 2023: INEC Ta Nemi Masu Kada Kuri’a Da Su Duba Sunayensu Cikin Wadanda Ta Yi Wa Rajista

Ba wai Onyeka ba, haka sauran mata da ke yin wamnan sana’ar, suma suna fuskantar wannan kalubalen, musamman a karamar hukumar Okpokwu wadanda keda alummar da suma kai yawan 237,000

Suk da cewa, Nijeriya ta shiga cikin sahun tsarin muradin karni, musamman domin yin amfani da makamashi nan da shekarar 2030nan.

Bankin duniya a cikin watan Afirilun shekarar 2021 ya an dora kasar a kan sikilen kasashen da ke da alumma mai yawa, amma sai dai, abin takaici, kasar ta kasance ta na fama da raahin wadacacciyar wutar lantarki.

Labarai Masu Nasaba

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

Manyan Ƙalubale Takwas Da Ke Shafar Farashin Tumatir

Har ila yau, hukumar samar da wutar lantarki a karkara REA ta kiyasata cewa, akalla a cikin yawan alummar kasar nan miliyan 200 a cikin wannan adadin da   miliyan 100 ne ke samun wutar lantarki, inda hakan ke kara ta’azzarar haifar da yunwa a kasar.

A wani rahoton da hukumar ta fitar a shekarar 2017 tya sanar da cerwa, kashi  36 a cikin dari na alummar da ke zaune a cikin karkara a kasar nan ke samun wutar lantark, inda kuma kimanin ‘yan Nijeriya miliyan 95 ke samun wutar ta lanrakin.

A wani rahoton  bincike da aka wallafa na NDHS a shekarar 2018 wanda kuma hukumar kidaya ta kasa ta aminta da shi, an bayana cewa, akasarin wadanda ba su da wutar ta lantarki, na zaune a cikin karkara.

Misali, al’umomin a  jihar Biniwe garin Ugbokolo an sada shi da babban layin wutar lantarki na kasa.

Har ila yau, a bisa wani bincike da aka gudanar, an gano cewa, mata da yara da ke taya iyayn su aikin na sarrafa Rogon da kuma Kwakawar ta Manja, sune suka fi shan wahala saboda hayakin da ake sarrafa wadanan amfanin biyu.

A bisa wani bincike da aka yi a yankunan Ihem, Okonobo, Odessassa, Mabe, Aikpla, Effoyo da kuma a karamar hukumar  Okpoga in Okpokwu L da ke a cikin jihar ta Binuwe, mata da maza sun fi yin sana’ar ta sarrafa Rogon da Kwakwar Manjan zuwa sauran nau’ukan abinci.

Wata mazauniya a yankin Ihem Kate Onche ta sanar da cewa, tana yin amfani da itace ne domin sarrafa rogon da kwakwar manjan, inda ta ce, tana sarrafa buhun garin mai cin kilo 50.

Ita ma wata mai sarrafa kwakwar manja a yankin  Aikpla Mary Adoga ta sanar da cewa, rashin wutar ta lantarkin, na janyo masu cikas, inda ta sanar da cewa, sai sun tara itace da yawa ne suke iya gudanar da aikin

Mary Adoga ta kara da cewa, idanuwan sun a yi masu zafi saboda hakin na itacen haka sukan fuskanci ciwon kai mora da saurans.u

A cewar Mary Adoga, “rashin wutar ta lantarkin, na janyo masu cikas, inda ta sanar da cewa, sai sun tara itace da yawa ne suke iya gudanar da aikin”.

Hakazalika, ita ma wata mai suna Paul Olomu ta bayyana cewa, idanuwanta sukan yi ciwo saboda hayakin na itacen da suka yin aikin sarrafa Garin ko kuma Kwakwar manjan

Bincike ya nuna cewa, masu aikin ‘yan kadan ne daga cikin su ke yin amfani da man Dizil don gudanar da aikin na sarrafa Rogon da kuma Kwakwar manjan, inda akasarin mata da suke yin wannan sana’ar, suka dogara kachokam a kan yin amfani da itace

A bisa wani bincike a watan Yulin shekarar 2022 da hukumar kiwon lafiya ta duniya ta gudanar WHO a akan shakar gurbatacciyar iska ta bayyana cewa, kashi 32 a cikin dari na mutane na kamuwa da cututtuka, inda kuma mutane kashi 12 a cikin dari ke mutuwa saboda shakar gurbatacciyar iskar.

A cewar binciken, kashi 12 daga cikin dari na mutane na mutuawa ne saboda hayakin itace da na kalamzir da sauransu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KalubaleNomaRogo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Next Post

Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

Related

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje
Noma Da Kiwo

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

4 days ago
Manyan Ƙalubale Takwas Da Ke Shafar Farashin Tumatir
Noma Da Kiwo

Manyan Ƙalubale Takwas Da Ke Shafar Farashin Tumatir

5 days ago
Sin Ta Gaggauta Aikin Gyara Da Kyautata Ababen Aikin Gona
Noma Da Kiwo

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

2 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

2 weeks ago
Abinci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Yin Hadaka Da Jihar Nasarawa Don Bunkasa Noma

3 weeks ago
Shettima
Noma Da Kiwo

Nijeriya Za Ta Rika Samun Naira Tiriliyan Uku A Aikin Tatsar Rogo Duk Shekara – Kashim

3 weeks ago
Next Post
Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

August 6, 2025
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

August 6, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

August 6, 2025
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

August 6, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Bayar Da Kiwon Lafiya Kyauta Ga ‘Yan Fansho Masu Karamin Karfi 

August 6, 2025
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

August 6, 2025
Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

August 6, 2025
Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

August 6, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

“Ku Yi Murabus Idan Baza Ku Iya Rike Amanar Jama’a ba” – Gargadin Gwamna Abba Ga Kwamishinoninsa

August 6, 2025
Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.