ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Sarrafa Rogo Da Kwakwar Manja A Binuwe Na Fuskantar Tasku

by Abubakar Abba
4 years ago
Rogo

Mata masu sarrafa rogo da Kwakwar Manja zuwa sauran nau’ukan abinci a jihar Binuwe sun koka kan yadda suke sha bakar walaha wajen sarrafa amfanin ta hanyar yin amfani da Gawayi da Itace, inda suka ce, hakan ke sanyawa hayaki ya cika masu idanuwan.

Daya daga cikin su wata uwargida  mai suna  Onyeka Audu ta sanar da cewa, ba ta yin wata sana’ar wadda ta wuce ta sarrafa garin rogo da kwakwar manja zuwa sauran nau’ukan abinci, ida ta ce, ba mu da karfin da za mu yi amfani da wutar lantarki ko kuma kayan aiki na zamani don yin aikin a cikin sauki.

  • Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Adana Kayan Tarihi Na Fasaha Na Birnin Ayutthaya Na Thailand
  • 2023: INEC Ta Nemi Masu Kada Kuri’a Da Su Duba Sunayensu Cikin Wadanda Ta Yi Wa Rajista

Ba wai Onyeka ba, haka sauran mata da ke yin wamnan sana’ar, suma suna fuskantar wannan kalubalen, musamman a karamar hukumar Okpokwu wadanda keda alummar da suma kai yawan 237,000

ADVERTISEMENT

Suk da cewa, Nijeriya ta shiga cikin sahun tsarin muradin karni, musamman domin yin amfani da makamashi nan da shekarar 2030nan.

Bankin duniya a cikin watan Afirilun shekarar 2021 ya an dora kasar a kan sikilen kasashen da ke da alumma mai yawa, amma sai dai, abin takaici, kasar ta kasance ta na fama da raahin wadacacciyar wutar lantarki.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Har ila yau, hukumar samar da wutar lantarki a karkara REA ta kiyasata cewa, akalla a cikin yawan alummar kasar nan miliyan 200 a cikin wannan adadin da   miliyan 100 ne ke samun wutar lantarki, inda hakan ke kara ta’azzarar haifar da yunwa a kasar.

A wani rahoton da hukumar ta fitar a shekarar 2017 tya sanar da cerwa, kashi  36 a cikin dari na alummar da ke zaune a cikin karkara a kasar nan ke samun wutar lantark, inda kuma kimanin ‘yan Nijeriya miliyan 95 ke samun wutar ta lanrakin.

A wani rahoton  bincike da aka wallafa na NDHS a shekarar 2018 wanda kuma hukumar kidaya ta kasa ta aminta da shi, an bayana cewa, akasarin wadanda ba su da wutar ta lantarki, na zaune a cikin karkara.

Misali, al’umomin a  jihar Biniwe garin Ugbokolo an sada shi da babban layin wutar lantarki na kasa.

Har ila yau, a bisa wani bincike da aka gudanar, an gano cewa, mata da yara da ke taya iyayn su aikin na sarrafa Rogon da kuma Kwakawar ta Manja, sune suka fi shan wahala saboda hayakin da ake sarrafa wadanan amfanin biyu.

A bisa wani bincike da aka yi a yankunan Ihem, Okonobo, Odessassa, Mabe, Aikpla, Effoyo da kuma a karamar hukumar  Okpoga in Okpokwu L da ke a cikin jihar ta Binuwe, mata da maza sun fi yin sana’ar ta sarrafa Rogon da Kwakwar Manjan zuwa sauran nau’ukan abinci.

Wata mazauniya a yankin Ihem Kate Onche ta sanar da cewa, tana yin amfani da itace ne domin sarrafa rogon da kwakwar manjan, inda ta ce, tana sarrafa buhun garin mai cin kilo 50.

Ita ma wata mai sarrafa kwakwar manja a yankin  Aikpla Mary Adoga ta sanar da cewa, rashin wutar ta lantarkin, na janyo masu cikas, inda ta sanar da cewa, sai sun tara itace da yawa ne suke iya gudanar da aikin

Mary Adoga ta kara da cewa, idanuwan sun a yi masu zafi saboda hakin na itacen haka sukan fuskanci ciwon kai mora da saurans.u

A cewar Mary Adoga, “rashin wutar ta lantarkin, na janyo masu cikas, inda ta sanar da cewa, sai sun tara itace da yawa ne suke iya gudanar da aikin”.

Hakazalika, ita ma wata mai suna Paul Olomu ta bayyana cewa, idanuwanta sukan yi ciwo saboda hayakin na itacen da suka yin aikin sarrafa Garin ko kuma Kwakwar manjan

Bincike ya nuna cewa, masu aikin ‘yan kadan ne daga cikin su ke yin amfani da man Dizil don gudanar da aikin na sarrafa Rogon da kuma Kwakwar manjan, inda akasarin mata da suke yin wannan sana’ar, suka dogara kachokam a kan yin amfani da itace

A bisa wani bincike a watan Yulin shekarar 2022 da hukumar kiwon lafiya ta duniya ta gudanar WHO a akan shakar gurbatacciyar iska ta bayyana cewa, kashi 32 a cikin dari na mutane na kamuwa da cututtuka, inda kuma mutane kashi 12 a cikin dari ke mutuwa saboda shakar gurbatacciyar iskar.

A cewar binciken, kashi 12 daga cikin dari na mutane na mutuawa ne saboda hayakin itace da na kalamzir da sauransu.

Rogo
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Next Post
Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

Yadda Mutuwar Abokai Biyu Ta Fallasa Lalacewar Asibitocin Jihar Neja

LABARAI MASU NASABA

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.