Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Masu Zanga-zangar #ENDSARS Sun Rufe Babbar Hanyar Legas Zuwa Ibadan

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
Masu Zanga-zangar #ENDSARS Sun Rufe Babbar Hanyar Legas Zuwa Ibadan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

Daruruwan masu Zanga-zangar ganin an kawo karshen ‘yan sandan musamman na SARS sun yi dafifi a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan, tun da misali karfe 1 na ranar yau masu zanga-zangar suka tare hanyar, inda suka haifar da muguwar conkuson ababen hawa.

Masu zanga-zangar sun sha alwashin ba zasu tashi a kan hanyar ba, don haka ma sun kunna wakoki ne kawai abun a manya lasifiku da suke ajiye a gefe da tsakiyar hanya. Wata kungiyar jin kai ta al’umma da ke Legas mai suna Gidauniyar Kokun ta baiwa masu zanga-zangar abinci.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Layin Dogon Da Sin Ta Gina Na Ingiza Ci Gaban Tattalin Arziki A Nahiyar Afrika

Next Post

Cristiano Ronaldo Ya Kamu Da Cutar Korona

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

by Abubakar Abba
9 mins ago
0

...

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

by Leadership Hausa
2 hours ago
0

...

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

by Leadership Hausa
2 hours ago
0

...

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

by Muhammad Bashir
3 hours ago
0

...

Next Post
Na Manta Da Real Madrid, Inji Ronaldo

Cristiano Ronaldo Ya Kamu Da Cutar Korona

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: