• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mene Ne Ainihin Halin Da Ake Ciki A Xinjiang? Mu Ji Ta Bakin Wadannan Masu Yawon Shakatawa Na Japan

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Mene Ne Ainihin Halin Da Ake Ciki A Xinjiang? Mu Ji Ta Bakin Wadannan Masu Yawon Shakatawa Na Japan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu masu yawon shakatawa 20 na kasar Japan sun yi yawo a sassan jihar Xinjiang da ke arewa maso yammacin kasar Sin cikin tsawon kwanaki 9, inda suka gane ma idanunsu yanayin rayuwar al’ummar jihar da ma al’adunsu. 

Kafin wannan, ofishin jakadancin kasar Sin da ke Japan ta shirya wani aiki na tara masu yawon shakatawa da suke son zuwa jihar Xinjiang, kuma dimbin mutanen kasar ta Japan sun yi na’am da kiran, wadanda kuma suka biya kudin yawon da kansu. Sai dai kafin su fara wannan ziyara, sun nuna shakku game da yanayin da ake ciki a jihar, sakamakon rahotannin da kafofin yada labarai na kasarsu suka bayar game da jihar.

  • Sin Ta Amince Da Yarjejeniyar Tallafin Kamun Kifi Ta WTO

Da suka isa Xinjiang, sun ziyarci gonakin auduga na zamani, inda suka samu fahimtar yadda ake amfani da na’urorin zamani wajen noman auduga, wato cikin kwanaki biyu kadai za a iya kammala shuka auduga a gonaki masu fadin eka 20, tare da kammala aikin fesa maganin noma cikin sa’o’i biyar. A game da wannan, Akihiko Inoue ya ce abin ya burge shi matuka, wanda ke nuni da cewa babu wani batu na “aikin tilas” da kafofin yada labarai na kasarsu Japan ke watsawa, saboda tuni aka fara yin amfani da na’urorin zamani wajen ayyukan gona a jihar ta Xinjiang. A wata masaka kuma, da suka ga yadda ma’aikata masu kwarin gwiwa ke amfani da injunan saka na zamani, malama Watanabe Yumi ta ce, tabbas za ta bayyana abubuwan da ta gani da idanunta ta shafinta na sada zumunta, don fahimtar da karin mutane a kan hakikanin yanayin da ake ciki a Xinjiang, saboda ya sha bamban da ikirarin keta hakkin dan Adam da kafofin yada labarai na kasarsu ke yadawa.

A cikin ’yan shekarun baya, jami’an diplomasiyya da ’yan jarida sama da 1000 da suka fito daga kasashe da yankuna fiye da 100 sun ziyarci Xinjiang, inda suka gane ma idanunsu kyakkyawan yanayin jihar Xinjiang da bunkasuwarta.

Sai kuma a tarukan da majalisar hakkin dan Adam ta MDD ta shirya a shekarun baya, kusan kasashe dari suka yi ta bayyana goyon bayansu ga matsayi mai adalci na kasar Sin, tare da yin Allah wadai da kasashen yammacin duniya bisa manufar siyasa da suke neman cimmawa.

Labarai Masu Nasaba

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

A gaba, muna maraba da karin baki da su ziyarci jihar Xinjiang. Don Gani Ya Kori Ji. (Lubabatu)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sakon Sallah: Gwamnatinmu Za Ta Yi Wa Kowa Adalci -Mataimakin Gwamnan Kano

Next Post

Jagororin ’Yan Kasuwa Sun Bayyana Kwarin Gwiwa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yayin Taron Davos

Related

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu
Daga Birnin Sin

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

3 hours ago
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili
Daga Birnin Sin

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

5 hours ago
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

5 hours ago
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya
Daga Birnin Sin

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

9 hours ago
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

11 hours ago
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

11 hours ago
Next Post
Jagororin ’Yan Kasuwa Sun Bayyana Kwarin Gwiwa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yayin Taron Davos

Jagororin ’Yan Kasuwa Sun Bayyana Kwarin Gwiwa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yayin Taron Davos

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.