• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mun Dukufa Magance Matsalolin Bangaren Lantarki, In Ji Minista

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Tashar Lantarki Da Kamfanin Kasar Sin Ta Gina A Botswana Ta Baiwa Kasar Damar Fitar Da Lantarki Zuwa Makwafta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta ce ta dukufa wajen ganin ta shawo kan asalin matsalolin da suke addabar bangaren wutar lantarki tare da nemo mafita a kansu.

Ministan wutan lantarki, Adebayo Adelabu shi ne ya shaida hakan a lokacin da ke ganawa da ‘yan jarida jim kadan bayan ganawa da ya yi da wasu masu ruwa da tsakani na jam’iyyar APC a sakateriyar jam’iyyar na Jihar Oyo da ke Oke-Ado a Ibadan.

  • Abubuwa 10 Da Ya Kamata A Sani Game Da Sabon Tsarin Biyan Kudin Wutar Lantarki
  • Matsanancin Rashin Lantarki Ya Addabi ‘Yan Nijeriya

Ministan ya ce Shugaban kasa, Bola Tinubu ya himmatu wajen kawo gagarumin sauyi a bangaren wutar lantarki.

Ya ce, “Bari na yi amfani da wannan damar na tabbatar wa al’ummar Nijeriya cewa gwamnatin Bola Tinubu a shirye take wajen ganin ta sauya abubuwan da suke faruwa a harkar wutar lantarki, ta canja takun da ke bangaren. Wannan dalilin ne ya sa yanzu muka dukufa wajen shawo kan asalin matsalolin wutar lantarki.

“Muna yin wannan aikin shawo kan dukkanin matsalolin ne tare da yin aikin hadin guiwa da dukkanin masu ruwa da tsaki a bangaren domin nemo mafita, kama daga bangaren samar da gas zuwa tarawa, watsawa da kuma rarraba wutar lantarki hadi da su kansu kwastomomi masu amfani da lantarkin. Akwai abubuwa da dama da muke yi kuma abubuwa za su fara canzawa.”

Labarai Masu Nasaba

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Ya ce a yanzu ma akwai ci gaba da ake samu a wasu wuraren, amma yanzu ma aka fara samun shawo kan lamura ta yadda ‘yan Nijeriya za su mori lantarki fiye da yadda suke tunani cikin rahusa da kuma inganci a wadace.

Adebayo ya roki ‘yan Nijeriya da su kara hakuri da gwamnatin Tinubu, yana mai cewa halin da ake ciki na wucin gadi ne lamura za su sauya nan ba da jimawa ba.

“Ni kaina na himmatu wajen ganin na shawo kan matsalolin da suke bangaren wutar lantarki, kuma tabbas a kwanan nan ‘yan Nijeriya za su fara rausayawa suna murna da ci gaba da za mu kawo a bangaren,” ya shaida.

Da yake magana kan kokarin gwamnati na shawo kan matsalar karancin mita a Nijeriya, ministan ya ce shugaban kasa ya kafa kwamitin kula da lamuran mita, kuma sun himmatu wajen samar da sama da biliyan 75 domin tabbatar da akalla mita guda miliyan 2 an sanyasu nan da shekaru biyar masu zuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Raba Tallafi Ba Zai Fitar Da ‘Yan Nijeriya Daga Kangin Rayuwa Ba – Gwamna Diri

Next Post

Kamfanonin Sin Sun Kara Kirkiro Sabbin Kayayyaki Masu Lambar Kira

Related

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato
Labarai

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

7 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

11 hours ago
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe
Ra'ayi Riga

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

11 hours ago
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano
Manyan Labarai

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

12 hours ago
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara
Labarai

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

13 hours ago
Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa
Labarai

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

14 hours ago
Next Post
Kamfanonin Sin Sun Kara Kirkiro Sabbin Kayayyaki Masu Lambar Kira

Kamfanonin Sin Sun Kara Kirkiro Sabbin Kayayyaki Masu Lambar Kira

LABARAI MASU NASABA

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.