Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Munayin Taron Addu’o’i A Duk Shekara

by
4 years ago
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

Mataimakin shugaban Babbar kungiyar dillalai masu sauke Doya da sayar da ita ta Nijeriya wadda ke da ofishinta Ababbar kasuwar sayar da Doya unguwar Mile 12 ta jihar Legas.
Alhaji Tijjani Dammasu Kudi Igabi ya ce, suna yin taro a duk Shekara domin gudanar da addu’o’i na musamman ga ‘yan kasuwa masu sana’ar doya da sauran ‘yan kasuwa masu zuwa Arewacin Nijeriya domin su siwo kaya su kawo jihar Legas domin sayar wa al’uma su ci gaba da sanaarsu ba tare da sun shiga wasu matsaloli ba.
Mataimakin ya yi wannan tsokaci ne a harabar ofishin kungiyar da ke jihar Legas ya ci gaba da cewar suna gudanar da wannan taro ne a daidai wannan lokaci da sabuwar doya ke fito wa a wuraren da ake nomata tare da murnar fitowar sabuwar doyar da fatan alheri ganin cewar an samu ci gaba a kasuwancinta a cikin wannan shekarar, ya kara da cewar a kan haka ne ya ummarci ‘yan kasuwar Musulmi da Kiristoci da su rika gudanar da irin wannan addu’ar a lokacin da suke gudanar da harkokin Ibadarsu Taron ya kunshi Hausawa da Yarabawa da Inyamurai da Tibi da Gara da sauran nau’in. kabilan Nijeriya.
Ya kara da cewar wajibi ne shuwagabannin kungiyar su kara nemo hanyoyi da za su taimaka wa kasuwar domin samun karin zaman lafiya da kwanciyar hankali da ci gaba mai ma’ana sannan ya ce a kan haka ne kwamitin Kasuwar ya canza dokokin. Dillacin Doya musamman ga dillalai masu rike kudin fatakensu da sunan sun ba da bashi ba za su yarda da irin wannan ba da sauran dokoki makamantan wannan.
Karshe ya yaba wa Gwamnatin Janaral Mahmadu Buhari a kokarinsa na kawo karshen fitintinu da Nijeriya ke fama da su domin al’umma su ci gaba da zama lafiya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Muna Samun Goyon Bayan Gwamnati Wajen Gudanar Da Aikinmu -Sakataren Hukumar Kididdiga Ta Jihar Kaduna

Next Post

Makarantar Tazakiya Ta Yaye Dalibai Talatin A Legas

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
15 mins ago
0

...

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
6 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
18 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
1 day ago
0

...

Next Post
Makarantar  Tazakiya Ta Yaye Dalibai Talatin A Legas

Makarantar Tazakiya Ta Yaye Dalibai Talatin A Legas

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: