Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Nafisa Abdullahi Ta Zama Jakadiyar LEADERSHIP A YAU

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Fatima Muhammad Ali, Abuja

A jiya Laraba ne, aka kammala shirye-shirye tsakanin kamfanin buga jaridun LEADERSHIP da fitacciyar ’yar wasan Hausa, wacce kuma ta yi suna wajen fita a matsayin mai hakuri a finafinanta, wato Nafisa Abdullahi, inda ta zama Jakadiyar LEADERSHIP A YAU.

samndaads

Bayan kulla wannan yarjejeniya, Nafisa Abdullahi ta bayana cewa, “da farko dai ina mika godiya ta ga Kamfanin Rukunan Jaridun LEADERSHIP. Na yi mutukar farin cikin kasancewa ni ce Jakadiyar LEADERSHIP A Yau ta farko. Yadda aka dauke ni da muhimmanci ne ya sa har ake so a mayar da ni Jakadiya Jaridar LEADERSHIP A Yau. Duk a tarin Jaruman da suke Nijeriya, an dauke ni, ni ce ta farko wanda aka ba ta wannan babban matsayi. Don haka ina mutukar farin ciki.”

Ta ci gaba da bayyana cewa, “lalle zan bada karfin gwiwa don in ga wannan alakar tamu ta dore fiye da yadda muke tunanin za mu samu .”

Da yake nuna jin dadinsa da wannan hulda, Mukaddashin Manajan Daraktan sashen LEADSRSHIP A YAU, Stanley Kingsley Nkwocha ya nuna matukar jin dadinsa da wannan dangantaka da Jarumar, inda ya yi fatan cewa wannan huldar jakadanci za ta zamam hanyar da za a amfani juna tsakanin Jarumar da kuma LEADERSHIP A YAU.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Siyasa Na Kokarin Mayar Da Siyasar Gudu Baya — Falasko

Next Post

Farfesa Bashar Aliero Ya Zama Sabon Shugaban Jami’ar Kimiyya da Fasaha Ta Kebbi

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
4 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post

Farfesa Bashar Aliero Ya Zama Sabon Shugaban Jami’ar Kimiyya da Fasaha Ta Kebbi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version