ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Za Ta Karɓi Bakuncin Gasar Karatun Alƙur’ani Mai Girma Ta Duniya

by Abubakar Sulaiman
8 months ago
Nijeriya

Nijeriya za ta karɓi bakuncin gasar karatun Alƙur’ani ta kasa da kasa a watan Agustan bana. Taron, wanda zai samu halartar wakilai daga ƙasashe kusan 20, yana gudana ne ƙarƙashin jagorancin tsohon ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Bassa/Jos North a Jihar Filato, Muhammad Adam Alkali.

A wata sanarwa da aka fitar wa ‘yan jarida a ranar Alhamis, an bayyana cewa gasar za ta fara ne a birnin Jos, babban birnin Jihar Filato, yayin da za a kammala ta a Abuja.

  • Atiku Zai Bude Kwalejin Mahaddata Al-Qur’ani Mai Cin Dalibai 500 A Ziyarar Da Zai Kai Kano
  • Kwastam Ta Kama Jirage Marasa Matuka Da Sauran Kayayyaki Da Darajarsu Ta Haura Naira Biliyan 921 A Legas

Alkali ya nuna godiyarsa ga Cibiyar Nazarin Musulunci ta Jami’ar Usmanu Danfodiyo, Sokoto (UDUS) saboda tallafi mai ƙarfi da ta bayar, yana mai jaddada cewa Alƙur’ani mai girma shi ne ginshiƙin rayuwa mai ma’ana ga musulmi da ke neman shiriya.

ADVERTISEMENT

Shugaban kwamitin shirye-shirye, Gwani Sadiq Zamfara, ya bayyana ci gaban da aka samu a fannin shirye-shiryen taron, yana mai tabbatar da cewa komai yana tafiya daidai don ganin an gudanar da gasar cikin nasara, idan babu sauyi aka samu ba.

Wannan gasar za ta haɗa wakilai maza da mata daga ƙasashe kamar su: Kamaru, da Ghana, da Chadi, Senegal, da Kenya, da Tanzaniya, da Mauritania, da Nijar, da Masar, da Moroko, da Libya, da Aljeriya, da Saudiyya, da Kuwait, da Qatar, da Malaysia, da Ingila, da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE), da Amurka.

LABARAI MASU NASABA

Mene Ne Hukuncin Yin Jam’i Na Biyu A Masallacin Da Ke Da Limami Ratibi 

Tawagar Shugaban Ƙasa Ta Isa Bauchi Don Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Falalar Goman Farko Na Watan Fahimtar Sayyidina Umar (RA) Da Sayyidina Aliyu (RA) Kan Ramakon Ramadan A Goman Zulhajji
Addini

Mene Ne Hukuncin Yin Jam’i Na Biyu A Masallacin Da Ke Da Limami Ratibi 

December 7, 2025
Tawagar Shugaban Ƙasa Ta Isa Bauchi Don Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi
Addini

Tawagar Shugaban Ƙasa Ta Isa Bauchi Don Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi

November 28, 2025
Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447: Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (1)
Addini

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447: Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (1)

July 4, 2025
Next Post
Boko Haram Sun Kashe Masu Kamun Kifi 18 A Borno

Boko Haram Sun Kashe Masu Kamun Kifi 18 A Borno

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.