ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mene Ne Hukuncin Yin Jam’i Na Biyu A Masallacin Da Ke Da Limami Ratibi 

by Ibrahim Bala
7 months ago
Hukuncin

Assalamu alaikum. Malam, mene ne hukuncin sallar mutanen da suka tarar an idar da sallah a masallacin da ke da tabbataccen limami, suka yi tasu sallar a jam’i?

Wa’alaikum assalam. Malamai sun cimma daidaito a kan halaccin yin jam’i biyu a masallacin da ba shi limami Ratibi, kamar masallacin tasha da na kan hanya, sai dai sun ƙara wa juna sani game da masallacin da yake da tabbataccen limami zuwa zantuka guda biyu:

  • Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano
  • Fityanul Islam Ta Nesanta Kanta Daga Zanga-zangar Da Ake Shirin Yi
  1. Makaruhi ne yin hakan, saboda Annabi SAW ya taɓa zuwa masallacinsa mai alfarma, sai ya samu an yi sallah, sai ya juya, ya yi sallah a gida, Haisami ya ambaci wannan hadisin a cikin Majma’uzzawa’id, kuma ya ce; maruwaitan hadisin amintattu ne.
  2. Mustahabbi ne yin jam’i na biyu a masallacin da yake da limami Ratibi, sun kafa hujja da hadisin da wani mutum ya zo masallacin Harami, bayan an gama sallah, sai Manzon Àllah ya ce; “Wane ne zai yi sadaka ga wannan mutumin, ya yi sallah tare da shi”?, sai wani sahabi ya tashi ya taimaka masa, suka yi sabon jam’i da izinin Manzon Tsira SAW, kamar yadda Abu Dawud da Tirmizi suka rawaito.

Magana ta biyu ta fi inganci, saboda nassin da suka kafa hujja da shi kaifi ɗaya ne, ga kuma tarin hadisan da suke magana a kan falalar sallar jam’i.

ADVERTISEMENT

A ilimin USULU, nassin da yake kaifi ɗaya; ana gabatar da shi a kan nassin da yake ɗaukar sama da ma’ana ɗaya.

Komawar Annabi SAW gida, yana ɗaukar fuskoki da yawa, zai yiwu Manzon tsira ya koma gida ne, saboda duba maslaha, da ya yi jam’i na biyu, da wasu sun sake sallah, hakan kuma yana iya buɗe ƙofar zace-zace a kan limamin farko.

LABARAI MASU NASABA

Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

Allah ne mafi sani.

Hukuncin
Ibrahim Bala
+ postsBio
  • Ibrahim Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-bala-2/
    2027: Bukatar Zaben Shugabanni Na Gari
  • Ibrahim Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-bala-2/
    Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

MASU ALAKA

Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
Siyasa

Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed

May 5, 2026
MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi
Addini

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

May 2, 2026
Karamar Sallah: Sallar Idi A Wajen Musulmi…
Addini

Karamar Sallah: Sallar Idi A Wajen Musulmi…

March 20, 2026
Next Post
Sojojin Sin Da Rasha Sun Yi Atisayen Dakile Harin Makamai Masu Linzami

Sojojin Sin Da Rasha Sun Yi Atisayen Dakile Harin Makamai Masu Linzami

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.