Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

NNPC Ta Fara Gyaran Matatar Mai Ta Fatakwal

by
3 years ago
in RAHOTANNI
2 min read
Matatun

Galveston, UNITED STATES: An oil refinery is pictured 22 September 2005 on Galveston Bay in Texas City, TX. Hurricane Rita threatens a large portion of the US oil and gas operations industry in the Gulf of Mexico and along the Texas coast just weeks after a devastating blow to the sector from Katrina. Oil producers and refiners were attempting to secure their facilities in the face of a storm that threatens about 27.5 percent of the industry, said Red Cavaney, president of the American Petroleum Institute. AFP PHOTO/Robert SULLIVAN (Photo credit should read ROBERT SULLIVAN/AFP/Getty Images)

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kamfanin NNPC ya sanar da cewar, ya fara gayaran matatar ta Fatakawal kashi na farko yadda za su dinga samar da danyen mai ganununa guda 210,000 a kullum.

Sanarwar  wadda aka fitar da ita a ranar Talatar  data gabata ta ce, matatar man ta Fatakwal har ila yau, zata samar da gangunan danyen mai 60,000 a kullum an kuma gina ta ne a shekarar 1965, inda a lokacin take samar da gangunan danyen mai 150,000 an kuma kaddamar da ita ne a shekarar 1989.

Babban Manajin Darakta na rukunonin kamfanin na NNPC Dakta Maikanti Baru ne ya kaddamar da fara aikin a matatar man ta Fatakwal a   bayan an shafe shekaru 19 ba sake yi mata wani gyra ba.

Labarai Masu Nasaba

Alfanun Koyon Harsunan Kasashe Ga Daliban Kimiyya – Farfesa Gwarzo

Ranar Iyali Ta Duniya: Ma’aikatar Jinkai Za Ta Kai Wa Iyalai 30 Daukin Kuncin Rayuwa

Bayanin na Dakta Maikanti Baru wanda Janaral Manaja na sashen hudda da jama’a NduUghamadu ya fitar a garin Abuja ya bayyana cewar, kamfanin Milan-based Maire Tecnimont S.p.A tare da hadin gwiwar kamafin cikin gida Tecnimont Nigeria aka bai wa kwangilar aikin.

A cewar NNPC, kamfanin Maire Tecnimont S.p  an sanya sunan sa a jiren kamfanonin a kasuwar musayar kudi  ta kasa.

Snarwar ta ci gaba da cewa, kamfanin Tecnimont Group yana gudanar da ayyukan sa a kasashe 40 da ke fadin duniya kuma yana da ma’aikanatan da yawan su ya kai kimanin 5,500.

Baru ya sanar da cewar, ana sa rana a zagayen aikin na farko, aikin na sarrafa danyen mai zai kai yawan kashi 60 bisa dari.

NNPC ya kara da cewa, ya janyo kamfanin Eni/NAOC  don ya dinga bayar da shawara akan gyaran matatar man ta Fatakwal.

A cewar sanarwar, aikin kashi na farko zai shafe watannin shida zai kuma hada da duba kayan aikin kuma a cikin karashen watan Maris na shekarar 2019 za’a fara gudanar da aikin.

Sanarwar ta kara da cewa, aikin kashi na biyu kuma kamafnin Engineering Procurement Construction tare da hadin gwiwar kamfanin JGC na kasar Japan ne za su aiwatar da shi.

Da yake yin jawabi a madadain sauran yan kwangilar, wani jami’ai mai suna Antonio Bella da ke aiki a kamafnin Eni ya ce, dukkan kamfanonin da zasu gudanar da aikin za su tura kayan aikin su zuwa matatar don tabbatar da an fara aikin a cikin nasara.

Suma da suke nasu jawabin a madadin kaungiyoyin ma’aiakata shugaban kungiyar PENGSSAN  Odor Ayiri, da kuma shugaban kungiyar NUPNNGW Dibiah Joseph sun yi alkawarin bai wa ma’aiktan goyon bayan da ya dace wajen gudanar da aikin.

In ba a manta ba kamafnin na NNPC tuni ya yi watsi da tsarin zuba kudi da yake yi a baya soboda yawan bukatar da ake gabatar masa ta kusan watanni sha biyu na tattaunawa.

Kamafnin na NNPC ya kasance ya koma yana biyan kudin kai tsaye, ya kuma kasance ya rarraba aikin zuwa kashi kashi tare da farawa akan matatar mai ta garin Fatakwal sannan kuma a wuce ga matatar mai ta garin Warri  data jihar Kaduna ta hanyar yin amfani dabaru iri daya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Lallai Mu Za mu Rabar Da Mitocin Wutar Lantarki Ba, In ji Kamfanonin Rabar Da Wutar Lantarki

Next Post

Nijeriya Na Kan Gaba Wajen Samar Da Mai — Rahoto

Labarai Masu Nasaba

Alfanun Koyon Harsunan Kasashe Ga Daliban Kimiyya – Farfesa Gwarzo

Alfanun Koyon Harsunan Kasashe Ga Daliban Kimiyya – Farfesa Gwarzo

by Khalid Idris Doya
3 hours ago
0

...

Ranar Iyali Ta Duniya: Ma’aikatar Jinkai Za Ta Kai Wa Iyalai 30 Daukin Kuncin Rayuwa

Ranar Iyali Ta Duniya: Ma’aikatar Jinkai Za Ta Kai Wa Iyalai 30 Daukin Kuncin Rayuwa

by
9 hours ago
0

...

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

by
1 day ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Next Post

Nijeriya Na Kan Gaba Wajen Samar Da Mai — Rahoto

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: