• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Ta Lashe Zaɓen Shugabanin Ƙananan Hukumomin Bauchi Gaba Ɗaya

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Manyan Labarai
0
PDP Ta Lashe Zaɓen Shugabanin Ƙananan Hukumomin Bauchi Gaba Ɗaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Jihar Bauchi (BASIEC), ta ayyana jam’iyyar PDP da ke mulki a jihar, a matsayin wadda ta lashe dukkanin kujerun zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomin jihar.

Zaɓen wanda aka gudanar a gundumomi 323 da suke faɗin jihar da jam’iyyun siyasa guda bakwai suka shiga aka dama da su a ranar Asabar.

  • Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato
  • Lokuta Da Yawa Nakan Dakata In Yi Kuka Ma’ishi Kafin Na Ci Gaba Da Rubutu – Fatima Gurin

Da yake sanar da sakamakon zaɓen a daren ranar Asabar, shugaban hukumar Ahmed Makama, ya ce za su miƙa shaidar lashe zaɓe ga zaɓaɓɓun a ranar Lahadi.

Ya sanar da cewa za a sanar da waɗanda suka lashe zaɓen kansiloli 323 a jihar daga baya, sai dai ya ce jam’iyyun adawa sun samu nasara a kujerar kansiloli uku, yayin da PDP ta lashe dukkanin sauran.

Waɗanda suka kasance zaɓaɓɓun su ne: ƙaramar hukumar Alkaleri Hassan Garba Bajama (shugaba), Abbas Ibrahim (mataimaki); Bauchi Mahmoud Baba Maaji (shugaba), Adamu Muazu Luda (mataimaki); Bogoro – Lawi Yakubu Sumi (shugaba), Markus Masoyi Mulki (mataimaki); Dambam- Yakubu Garba Tela (shugaba), Iliya Isah (mataimaki); Darazo – Sama’ila Yau Sade (shugaba), Amina Musa (mataimaki); Dass – Muhammad Abubakar Jiboa matsayin shugaba yayin da aka zabi Isah Abdulmumini Hanakuka a matsayin mataimakin sa; Gamawa Madaki Ahmed Gololo shugaba Umar Yakubu (mataimaki); Ganjuwa Mohammed Idris Miya (shugaba), Saleh Ahmed (mataimaki).

Labarai Masu Nasaba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

Sauran su ne: Giade Usman Muhammad Saleh (shugaba) Bahijja Auwalu (mataimaki); Itas Gadau -Hajara Jibrin Gidado (shugaba), Shuaibu Ahmad (mataimaki); Jama’are -Hon. Inuwa Abdullahi (shugaba), Saleh Muhammad (mataimaki); Katagum – Yusuf Babayo Zaki (shugaba), Misbahu Ibrahim (mataimaki) Kirfi – Abdulkadir Umar Dewu (shugaba), Mohammed Mohammed Bashir (deputy); Misau – Salisu Hussaini (shugaba); Moh’d Garba (mataimaki).

Sauran kuma su ne Ningi – Nasiru Zakarai (shugaba), Isah Mohammad (mataimaki); Shira – Abdullahi Ibrahim Beli (shugaba) Adamu Usman (mataimaki); T/ Balewa – Sama’ila Wakili Lere (shugaba), Maigari Ahmed (mataimaki); Toro -Pharm. Ibrahim Abubakar Dembo (shugaba), Adamu Umar Danyaro (mataimaki); Warji – Aminu Barmini (chairman), Habib Idris Usman (mataimaki), yayin da kuma Zaki – Adamu Yakubu (shugaba) da mataimakinsa Ibrahim Chiroma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiZaben Kananan Hukumomi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

Next Post

Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana’o’i Da Manoma

Related

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

7 hours ago
Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?
Manyan Labarai

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

10 hours ago
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

15 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

16 hours ago
Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

18 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

21 hours ago
Next Post
Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana’o’i Da Manoma

Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana'o'i Da Manoma

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.