• English
  • Business News
Wednesday, July 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Ta Lashe Zaɓen Shugabanin Ƙananan Hukumomin Bauchi Gaba Ɗaya

by Khalid Idris Doya
12 months ago
in Manyan Labarai
0
PDP Ta Lashe Zaɓen Shugabanin Ƙananan Hukumomin Bauchi Gaba Ɗaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Jihar Bauchi (BASIEC), ta ayyana jam’iyyar PDP da ke mulki a jihar, a matsayin wadda ta lashe dukkanin kujerun zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomin jihar.

Zaɓen wanda aka gudanar a gundumomi 323 da suke faɗin jihar da jam’iyyun siyasa guda bakwai suka shiga aka dama da su a ranar Asabar.

  • Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato
  • Lokuta Da Yawa Nakan Dakata In Yi Kuka Ma’ishi Kafin Na Ci Gaba Da Rubutu – Fatima Gurin

Da yake sanar da sakamakon zaɓen a daren ranar Asabar, shugaban hukumar Ahmed Makama, ya ce za su miƙa shaidar lashe zaɓe ga zaɓaɓɓun a ranar Lahadi.

Ya sanar da cewa za a sanar da waɗanda suka lashe zaɓen kansiloli 323 a jihar daga baya, sai dai ya ce jam’iyyun adawa sun samu nasara a kujerar kansiloli uku, yayin da PDP ta lashe dukkanin sauran.

Waɗanda suka kasance zaɓaɓɓun su ne: ƙaramar hukumar Alkaleri Hassan Garba Bajama (shugaba), Abbas Ibrahim (mataimaki); Bauchi Mahmoud Baba Maaji (shugaba), Adamu Muazu Luda (mataimaki); Bogoro – Lawi Yakubu Sumi (shugaba), Markus Masoyi Mulki (mataimaki); Dambam- Yakubu Garba Tela (shugaba), Iliya Isah (mataimaki); Darazo – Sama’ila Yau Sade (shugaba), Amina Musa (mataimaki); Dass – Muhammad Abubakar Jiboa matsayin shugaba yayin da aka zabi Isah Abdulmumini Hanakuka a matsayin mataimakin sa; Gamawa Madaki Ahmed Gololo shugaba Umar Yakubu (mataimaki); Ganjuwa Mohammed Idris Miya (shugaba), Saleh Ahmed (mataimaki).

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku Miƙa Wuya – Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Bindiga

Sauran su ne: Giade Usman Muhammad Saleh (shugaba) Bahijja Auwalu (mataimaki); Itas Gadau -Hajara Jibrin Gidado (shugaba), Shuaibu Ahmad (mataimaki); Jama’are -Hon. Inuwa Abdullahi (shugaba), Saleh Muhammad (mataimaki); Katagum – Yusuf Babayo Zaki (shugaba), Misbahu Ibrahim (mataimaki) Kirfi – Abdulkadir Umar Dewu (shugaba), Mohammed Mohammed Bashir (deputy); Misau – Salisu Hussaini (shugaba); Moh’d Garba (mataimaki).

Sauran kuma su ne Ningi – Nasiru Zakarai (shugaba), Isah Mohammad (mataimaki); Shira – Abdullahi Ibrahim Beli (shugaba) Adamu Usman (mataimaki); T/ Balewa – Sama’ila Wakili Lere (shugaba), Maigari Ahmed (mataimaki); Toro -Pharm. Ibrahim Abubakar Dembo (shugaba), Adamu Umar Danyaro (mataimaki); Warji – Aminu Barmini (chairman), Habib Idris Usman (mataimaki), yayin da kuma Zaki – Adamu Yakubu (shugaba) da mataimakinsa Ibrahim Chiroma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiZaben Kananan Hukumomi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

Next Post

Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana’o’i Da Manoma

Related

Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

2 hours ago
Tinubu Ya Nada Ribadu Da Wasu A Matsayin Masu Ba Shi Shawara
Manyan Labarai

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku Miƙa Wuya – Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Bindiga

5 hours ago
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace
Manyan Labarai

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

14 hours ago
Gwamnonin Nijeriya Sun Yi Ta’aziyyar Waɗanda Suka Rasu A Ambaliyar Ruwa A Adamawa
Manyan Labarai

Gwamnonin Nijeriya Sun Yi Ta’aziyyar Waɗanda Suka Rasu A Ambaliyar Ruwa A Adamawa

1 day ago
Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16
Manyan Labarai

Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

1 day ago
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina
Manyan Labarai

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

1 day ago
Next Post
Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana’o’i Da Manoma

Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana'o'i Da Manoma

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan Yaɗa Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan Yaɗa Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

July 30, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

July 30, 2025
Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

July 30, 2025
Tinubu Ya Nada Ribadu Da Wasu A Matsayin Masu Ba Shi Shawara

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku Miƙa Wuya – Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Bindiga

July 30, 2025
Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

July 29, 2025
Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

July 29, 2025
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

July 29, 2025
Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

July 29, 2025
Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke Ƙarƙashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke Ƙarƙashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

July 29, 2025
Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

July 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.