ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Raɗɗa Ya Kaddamar Da Dakarun Tsaro 550 Kashi Na Biyu A Katsina

by El-Zaharadeen Umar
1 year ago
Tsaro

Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Raɗɗa ya sake kaddamar da kashi na biyu da dakarun tsaron Katsina Community Watch Corps guda 500.

Samar da ƙarin jami’an tsaron na da nufin ƙara inganta harkokin tsaro a wasu yankuna.

  • Gwamnatin Tarayya Da EU Sun Kulla Yarjejeniyar Bunkasa Wutar Lantarki
  • Yanayin Cin Abinci Da Baccin Annabi Muhammadu (SAW)

Da yake jawabi a wajen kaddamar da dakarun tsaron, Raɗda ya ce an samar da motoci guda 10 da kuma babura da bindigogi domin a kara tunkarar matsalar tsaro gadan-gadan.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, wannan tsarin da aka bullo da shi na samar da dakarun tsaron na C-Watch abu ne da suka yi tunanin idan aka haɗa hannu da sauran jami’an tsaro zai taimaka wajen matsalar tsaron da ake fama da ita.

“Alal hakika wadannan dakaru suna buƙatar addu’a da goyon baya domin su samu nasarar da ake buƙata ta magance matsalolin tsaro wanda suka yi wa tattalin arziki da harkar noma kamshin mutuwa a Arewacin Nijeriya.”

LABARAI MASU NASABA

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

A jawabinsa, Kwamishinan harkokin tsaron cikin gida, Hon. Nasiru Mu’azu Danmusa ya bayyana cewa an sake ɗaukar mutane 550 da suka fito daga ƙananan hukumomi 10 na jihar Katsina.

Kananan hukumomin sun haɗa da; Charanchi da Dutsinma da Kurfi da Musawa da Matazu da Malumfashi da Kafur da Bakori da Danja da kuma Funtua.

Ya ce matasan an yi tunanin samar da su domin tunkarar matsalar tsaro da ake fuskanta a wasu yankuna na jihar Katsina.

Haka kuma Kwamishinan ya ƙara da cewa samar da dakarun tsaron na C-Watch na daga cikin alƙawarin da gwamna Malam Dikko Umar Raɗɗa, ya ɗauka a lokacin yakin neman zaɓe inda ya ce tsaro na daga cikin abu mai muhimmanci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau
Labarai

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau

December 14, 2025
Sojojin somaliya
Manyan Labarai

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

December 14, 2025
Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

December 13, 2025
Next Post
Makarantar Nazarin Al’adun Gargajiya Da Wayewar Kai Ta Kasar Sin Dake Athens Za Ta Habaka Musayar Al’adu

Makarantar Nazarin Al’adun Gargajiya Da Wayewar Kai Ta Kasar Sin Dake Athens Za Ta Habaka Musayar Al’adu

LABARAI MASU NASABA

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau

December 14, 2025
Wacce Kasa Ce Za Ta Lashe Gasar Kofin Afirka

Yadda Haaland Ya Zura Kwallaye 100 A Firimiyar Ingila

December 14, 2025
Sojojin somaliya

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

December 14, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Bude Wuta A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo 

Sin Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Bude Wuta A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo 

December 13, 2025
Sin Ta Karbi Shaidu Daga Rasha Dangane Da Tawagar Aikin Sojin Japan Mai Lamba 731

Sin Ta Karbi Shaidu Daga Rasha Dangane Da Tawagar Aikin Sojin Japan Mai Lamba 731

December 13, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Karatun Baya Dangane Da Tarihi Shi Ne Abun Da Ya Kamaci Japan

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Karatun Baya Dangane Da Tarihi Shi Ne Abun Da Ya Kamaci Japan

December 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa

December 13, 2025
Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

December 13, 2025
Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing

Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing

December 13, 2025
Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

December 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.