• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku Da Fatanku Game Da Zaben Shugaban Kasa

by Aisha Seyoji
2 years ago
in Ra'ayoyi
0
Ra’ayoyinku Da Fatanku Game Da Zaben Shugaban Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Barkanmu da sake saduwa daku a wannan fili namu, a wannan makon mun kawo muku ra’ayoyinku ne a kan abubuwan da kuke fata tattare da zaben shugaban kasa da zai gudana gobe Asabar 25 ga watan Fabrairu 2023.

 Mahdee Bashir

Allah ya zaba mana mafi alkhairi, amin. Amma ni tunda wannan jaririiyar damokaradiya taki girma, kullum kasar tana walagigi toh, Soja su karba su taba tunda mulkin ya fi kama da tasu, amma zababbu suna ta gasa mana aya a hannu.

Mohammed Inuwa

Muna fatan a yi zabe lafiya cikin salama. Kuma a yi gaskiya a bawa talaka daman zaben wanda yake so. Allah ya bamu shugabanni masu tausayin mu, ameeen

Labarai Masu Nasaba

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

Sameenu Reina J Dambatta

Allah ya sa a yi wannan zabe lafiya, ubangiji ya zaba mana shugabanni nigari, ina kuma kira ga ‘yan uwana matasa da mu guji tayar da hayaniya a lokachin zabe, kada mu bari wasu su yi amfani damu wajen tada zaune tsaye

Sani Ladan

Alhmdulilahi, fatan mu a wannan zabe da zai gudana ya zamo zaben da ya fi kowanne alkhairi, saboda muna cikin bukatar irin wannan shugabanni a wannan lokacin Nijeriya da ‘ya’yanta sun shiga dimuwa kasancewar sun gwada shugabanni kala-kala amma har yanzu zancen guda daya ne, zan baku ruwa, wuta, lafiya da sauransu, kullum maganar kenan to muna addu’ar wannan karon ya zama shugaban da zai zo ya karar da wannan matsaloli kacokan, Allah ya sa mu dace da shugaba mai adalchi da aiki tukuru.

Baban Khairat

Fatan Alheri, a yi chanchantan a duba nagartaccen wanda ake wa kyakyawar zato ba tare da banbancin yare jinsi ko addini ba, sai kuma iyaye su ja wa ‘ya’yansu kunne kan shiga bangar siyasa da shaye-shaye, da fatan Allah ya sa ayi zabe lafiya kuma ya bamu shugaba nigari.

Muhd Basheer Sa’ad

Fatan mu Allah ubangiji ya sa zabin da zamu yi ya zamo mai amfani a gare mu. Ba mai amfanar kansa da iyalin sa ba

Rchp Ahmad Shehu Babaldu

Fatan mu da adduar mu shi ne ayi zabe lafiya, a gama lafiya. Allah ya kuma zaba mana shugabanni nagari.

Abubakar Mohammed Joda

Allah ya zaba mana mafi alkhairi kawai ita ce addu’armu. Domin kuma ‘yan takaran gaba dayansu maneji ne, wasu kuma basu da kafasitin cin zabe. Mun bai wa Allah zabi kawai.

Aisha Muazu

Babban fata dai ayi a gama lafiya, Allah kade fitina. Kowa na da wanda yake so da kuma dalilin son, fatan dai Allah ya zaba mana wanda ya fi zama alkhairi a garemu, ba son ran mu ba, Allah bamu ikon yin biyayya ga wanda zai ci zaben. Allah kawo mana saukin wannan yanayi da muke ciki

Fauziya Umar Dauda

Allah ya zaba Mana shugabanni nigari, ya sa a gama lafiya, amin.

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta

Fatan mu dai Allah ubangiji ya sa ayi zabe lafiya a gama lafiya, Allah kuma ya zaba mana shugabanni nagari

Khadija Muhammad

Rahama Allah ya kasance tare dà mu a ranar zabe ya kuma shige mana gaba

Sani Bello Kano

To abin fada a nan shi ne, Allah ya zaba mana mafi alkhairi koda ba shi muke so ba tunda mun zabi wanda muke so da kyautata masa zato amma ya keramu ya sa muka yi nadama kamar bayi, yandu kam sai dai mu barwa Allah zabi, sai dai zamu je mu zabi wanda muke ganin shi ne dama dama da cancanta a cikinsu ‘yan takarar sanan mu bisu da addu’a sai mu barwa Allah sauran ko me ya yi dai-dai ne

Abubakar S G Diso

Aallah ya sa a yi lafiya a gama lafiya, Ubangiji Allah ya ba mu shugabanni nagari masu tsoron Allah a zuci, muma mabiyan Allah ya shirye mu.

Mariya Jika

Allah ya zaba mana shugabanni nagari


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kuri'ara'ayoyiZaben 2023
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zama Lafiya Ya Fi Zama Dan Sarki

Next Post

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”

Related

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

2 months ago
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

6 months ago
Nijeriya
Ra'ayoyi

Ra’ayoyin ‘Yan Nijeriya A Kan Zagayowar Ranar Samun ‘Yancin Kai

7 months ago
Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya
Ra'ayoyi

Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya

7 months ago
Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano
Ra'ayoyi

Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano

7 months ago
Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai
Ra'ayoyi

Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai

8 months ago
Next Post
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.