• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku Da Fatanku Game Da Zaben Shugaban Kasa

by Aisha Seyoji
2 years ago
in Ra'ayoyi
0
Ra’ayoyinku Da Fatanku Game Da Zaben Shugaban Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Barkanmu da sake saduwa daku a wannan fili namu, a wannan makon mun kawo muku ra’ayoyinku ne a kan abubuwan da kuke fata tattare da zaben shugaban kasa da zai gudana gobe Asabar 25 ga watan Fabrairu 2023.

 Mahdee Bashir

Allah ya zaba mana mafi alkhairi, amin. Amma ni tunda wannan jaririiyar damokaradiya taki girma, kullum kasar tana walagigi toh, Soja su karba su taba tunda mulkin ya fi kama da tasu, amma zababbu suna ta gasa mana aya a hannu.

Mohammed Inuwa

Muna fatan a yi zabe lafiya cikin salama. Kuma a yi gaskiya a bawa talaka daman zaben wanda yake so. Allah ya bamu shugabanni masu tausayin mu, ameeen

Labarai Masu Nasaba

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

Sameenu Reina J Dambatta

Allah ya sa a yi wannan zabe lafiya, ubangiji ya zaba mana shugabanni nigari, ina kuma kira ga ‘yan uwana matasa da mu guji tayar da hayaniya a lokachin zabe, kada mu bari wasu su yi amfani damu wajen tada zaune tsaye

Sani Ladan

Alhmdulilahi, fatan mu a wannan zabe da zai gudana ya zamo zaben da ya fi kowanne alkhairi, saboda muna cikin bukatar irin wannan shugabanni a wannan lokacin Nijeriya da ‘ya’yanta sun shiga dimuwa kasancewar sun gwada shugabanni kala-kala amma har yanzu zancen guda daya ne, zan baku ruwa, wuta, lafiya da sauransu, kullum maganar kenan to muna addu’ar wannan karon ya zama shugaban da zai zo ya karar da wannan matsaloli kacokan, Allah ya sa mu dace da shugaba mai adalchi da aiki tukuru.

Baban Khairat

Fatan Alheri, a yi chanchantan a duba nagartaccen wanda ake wa kyakyawar zato ba tare da banbancin yare jinsi ko addini ba, sai kuma iyaye su ja wa ‘ya’yansu kunne kan shiga bangar siyasa da shaye-shaye, da fatan Allah ya sa ayi zabe lafiya kuma ya bamu shugaba nigari.

Muhd Basheer Sa’ad

Fatan mu Allah ubangiji ya sa zabin da zamu yi ya zamo mai amfani a gare mu. Ba mai amfanar kansa da iyalin sa ba

Rchp Ahmad Shehu Babaldu

Fatan mu da adduar mu shi ne ayi zabe lafiya, a gama lafiya. Allah ya kuma zaba mana shugabanni nagari.

Abubakar Mohammed Joda

Allah ya zaba mana mafi alkhairi kawai ita ce addu’armu. Domin kuma ‘yan takaran gaba dayansu maneji ne, wasu kuma basu da kafasitin cin zabe. Mun bai wa Allah zabi kawai.

Aisha Muazu

Babban fata dai ayi a gama lafiya, Allah kade fitina. Kowa na da wanda yake so da kuma dalilin son, fatan dai Allah ya zaba mana wanda ya fi zama alkhairi a garemu, ba son ran mu ba, Allah bamu ikon yin biyayya ga wanda zai ci zaben. Allah kawo mana saukin wannan yanayi da muke ciki

Fauziya Umar Dauda

Allah ya zaba Mana shugabanni nigari, ya sa a gama lafiya, amin.

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta

Fatan mu dai Allah ubangiji ya sa ayi zabe lafiya a gama lafiya, Allah kuma ya zaba mana shugabanni nagari

Khadija Muhammad

Rahama Allah ya kasance tare dà mu a ranar zabe ya kuma shige mana gaba

Sani Bello Kano

To abin fada a nan shi ne, Allah ya zaba mana mafi alkhairi koda ba shi muke so ba tunda mun zabi wanda muke so da kyautata masa zato amma ya keramu ya sa muka yi nadama kamar bayi, yandu kam sai dai mu barwa Allah zabi, sai dai zamu je mu zabi wanda muke ganin shi ne dama dama da cancanta a cikinsu ‘yan takarar sanan mu bisu da addu’a sai mu barwa Allah sauran ko me ya yi dai-dai ne

Abubakar S G Diso

Aallah ya sa a yi lafiya a gama lafiya, Ubangiji Allah ya ba mu shugabanni nagari masu tsoron Allah a zuci, muma mabiyan Allah ya shirye mu.

Mariya Jika

Allah ya zaba mana shugabanni nagari


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kuri'ara'ayoyiZaben 2023
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zama Lafiya Ya Fi Zama Dan Sarki

Next Post

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”

Related

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

4 months ago
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

8 months ago
Nijeriya
Ra'ayoyi

Ra’ayoyin ‘Yan Nijeriya A Kan Zagayowar Ranar Samun ‘Yancin Kai

10 months ago
Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya
Ra'ayoyi

Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya

10 months ago
Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano
Ra'ayoyi

Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano

10 months ago
Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai
Ra'ayoyi

Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai

11 months ago
Next Post
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.