Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

“Rashin Gaskiya Ke Kawo Cikas A Kasuwanci”

by Tayo Adelaja
September 24, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mustapha Ibrahim,  Kano

An bayyana cewa rashin tsoran Allah da rashin gaskiya ne ke kawo cikas a harkokin kasuwanci da ma sauran harkokin yau da kulum. Wannan jawabin ya fito ne daga bakin daya daga cikin masu fada a ji, Alhaji Danlami Alassan Sabon Titi Kano, a lokacin wani taron na dulla zumunci da da inganta harkar zamantakewar aure a wannan lokaci.

samndaads

Ya ce, ba wani abu ba ne zai kawo martabar kasuwanci da sauran mu’amalarmu ba sai ta hanyar sanya tsoran Allah da kuma gaskiya a harkar kasuwanci da sauran mu’amala na zamantakewa kamar aure da sauran al’umma na rayuwa a wannan zamani, inda ya shawarci ’yan kasuwa da su sanya sanin ya kamata a saye da siyarwarsu a guji ha’inci da tsauwalawa jama’a tsada a kasuwanni da sauran wajazan saye da sayarwa.

Ya ce, duk wani abu da ka saya cikin sauki ka sayar cikin sauki, to Allah zai sa albarka a cikin lamari, inda ya ce tsada bada kawo tarin dukiya, inda kuma ya bukaci gwamnati ta duk iya kokari na ganin an samu Dala cikin sauki, wanda ita ma hanya ce ta rage zafin radadin da jama’a ta ke ciki.

Haka kuma a karshe ya yabawa wakilan shugaban kasa Muhammadu Buhari wato shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki da gwamna Zamfara Abdulaziz Yari da kuma Sanata Sani Ahmad Yariman Bakura wadda su ka halaci wannan mahimmin taro da a ka gabatar da shi a Kano wadda ya tabbatar da cewa tsakanin shugaban kasa da Kano akwai girmamawa da kamar yadda ta ke tsakanin Zamfarawa da Kanawa akwai kyaukyauwar alaka ta shekara da shekaru.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masu Tabin Hankali 5000 Mu Ka Yaye – Makarantar Malam Mamman

Next Post

Ra’ayoyin Masu Karatu: Wa Zai Gaji Buhari?

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Muhammad
6 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post

Ra’ayoyin Masu Karatu: Wa Zai Gaji Buhari?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version