Haruna Akarada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Rikon Jam’iyya Ba Na Gwamna Ba Ne, In Ji Danjuma Bakin Wafa

by Haruna Akarada
December 7, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Rikon Jam’iyya Ba Na Gwamna Ba Ne, In Ji Danjuma Bakin Wafa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daya daga cikin ’yan jam’iyar A P C kuma mai sharshi a kafafan yada labarai na Jihar Kano, Alhaji Danjuma Bakin Wafa, a hirarsa da Wakilnmu, inda ya bayyana bacin ransa dangane da wasu abubuwa da su ka damu Nijeriya da batun jagorancin APC na kasa, inda ya ce bai wa gwamna mai ci bai dace ba.

Idan dai za a iya tunawa, a kwanakin baya ne jam’iyyar APC ta nada Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, rikon shugabancin jam’iyyar bayan rushe tsofaffin shugabannin a karkashin jagorancin Mista Adams Oshiohmole.
Ya ce, “gwamna ya na fama da jiharsa kuma a dauki wani aiki mai nauyi a dora ma sa, to da me zai ji? Wannan kuskure ne ai kawai, alhali ga mutane a zaune masu kokari irinsu Abdurraman Kawu Sumaila za su iya rike jam’iyyar.
“Ni a ganina wannan ba daidai ba ne. kamata ya yi a sa wanda za a bai wa rikon ba gwamna ba. Yanzu wannan gwamnan idan ka dubi jihar da ya fito, aikin da ke gabansa ya yi yawa. Wannan jam’iyar ya kamata a dauke ta a bai wa wanda ya ke da sukuni.”

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Sarkin Koton Karfe Ya Kaddamar Da Ajujuwan Da Shirin SDG Ya Gina

Next Post

Ba Ku Da Inuwar Tsaya Wa Takara Ne – Martanin Gwamnatin Kano Ga ’Yan Kwankwasiyya

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Haruna Akarada
6 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Haruna Akarada
6 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Haruna Akarada
6 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Ba Ku Da Inuwar Tsaya Wa Takara Ne – Martanin Gwamnatin Kano Ga ’Yan Kwankwasiyya

Ba Ku Da Inuwar Tsaya Wa Takara Ne – Martanin Gwamnatin Kano Ga ’Yan Kwankwasiyya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version