• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Safarar Mata Zuwa Kasashen Larabawa Da Turai Ya Zama Ruwan Dare -MDD

by Rabi'u Ali Indabawa
12 months ago
in Rahotonni
0
Mata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kimanin mutane 666 daga cikin wadanda suka fada tarkon masu safarar bil ‘adama ne aka ajiye a cibiyar OIM mai kula da ‘yan cirani dake Zinder daga shekarar 2017 zuwa 2021 a cewar rahoton hukumar ta IOM wanne ya kara da cewa kashi 69 daga cikinsu mata ne da ‘yan mata.

Wani rahoton hukumar Majalisar Dinkin Duniya (MDD) mai kula da hijirar jama’a wato IOM ya gano cewa galibin mutanen da ke shiga hannun masu safarar mutane a kan hanyoyin dake ratsa Jamhuriyar Nijer zuwa kasashen Larabawa da na yammacin duniya mata ne da ‘yan mata suke shiga tashin hankali.

  • Sabon Layin Dogo Da Ya Zagaye Hamada Mafi Girma A Kasar Sin Ya Fara Aiki

Wadanan mutane an yi masu rajista ne a Zinder da Agadez da Arlit da Dirkou da birnin Yamai abin da ke nunin yadda fataucin mutane ke neman zama ruwan dare a wannan kasa duk da matakan da mahukunta ke dauka.

Daliba a wata makarantar ilimin kimiyar Kwamfuta, Shamsiya Sabo na mai alakanta wannan al’amari da wasu tarin dalilai.

Rahoton ya ambato wakiliyar hukumar OIM a Nijer Barbara Rijks ta na cewa kyakkyawar fahimtar da ake samu a ayyukan hadin guiwar dake tsakaninsu da hukumomin kasar ta taimaka sosai wajen gudanar da wannan bincike da zai ba da damar tallafa wa wadanan mutane. Shugabar Kungiyar Kare Hakkin Mata ta APAISE Hadjia Rabi Djibo Magaji na da irin wannan ra’ayi.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Haka kuma an gano cewa kashi 56 daga cikin 100 na wadanan mutane ‘yan Nijeriya ne dake neman ratsa Nijer don zuwa kasashen Yammaci yayin da kashi 23 daga cikinsu ‘yan Nijer ne sannan sauran kan fitowa ne daga kasashen yankin Kudu da sahara.

Wani mai rajin kare hakkin jama’a Dambaji Son Allah mamba ne a kwamitin hadin gwiwar hukumomi da kungiyoyi masu zaman kansu CNLTP mai yaki da fataucin mutane.

Kashi 38 daga cikin 100 na wadanda da aka ajiye a cibiyoyin kula da bakin haure mutane ne da aka saka cikin harkar kasruwanci ko kuma ake kokarin shigar da su cikin wannan harka yayin da kashi 21 daga cikinsu ana ci da guminsu ta hanyar aikatau da wasu sauran ayyukan karfi sai kashi 23 na rukunin wadanda aka tilastawa shiga sana’ar bara a cewar hukumar OIM.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mata Sun Yi Zanga-zanga Kan Yawan Bacewar Kananan Yara A Taraba

Next Post

Rikicin APC A Katsina: Idan Ba A Dauki Mataki Ba, Jam’iyyar Na Iya Zubar Da Ciki A 2023

Related

Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya
Rahotonni

Yadda Mohammed Bello Koko Ya Tsaftace Hukumar Tashoshin Ruwan Nijeriya

10 hours ago
Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata
Rahotonni

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

3 days ago
Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya
Rahotonni

Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya

5 days ago
Wata Kungiyar Siyasa Ta Yi Allah Wadai Da Rusau A Jihar Kaduna
Rahotonni

Ragargazar Sallama Da El-Rufa’i Ke Yi A Kaduna

6 days ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari Ya Dawo Nijeriya Daga Landan
Rahotonni

Zaki Da Dacin Mulkin Shugaba Buhari

7 days ago
Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata
Rahotonni

Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata

1 week ago
Next Post
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

Rikicin APC A Katsina: Idan Ba A Dauki Mataki Ba, Jam'iyyar Na Iya Zubar Da Ciki A 2023

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

June 2, 2023
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.