• English
  • Business News
Thursday, July 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sallah Karama: Kada Mu Cire Kauna Ga Nijeriya, Mu Dage Da Addu’o’i — Garo

by Sadiq
1 year ago
in Labarai
0
Sallah Karama: Kada Mu Cire Kauna Ga Nijeriya, Mu Dage Da Addu’o’i — Garo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan takarar mataimakin gwamna na jam’iyyar APC a zaben 2023 a Jihar Kano, Murtala Sule Garo, ya yi wa al’ummar Musulmi barka da sallah tare da bukatar Musulmi su dage wajen yi wa kasar nan addu’a.

Wannan na cikin wani sakon taya murnar sallah karama, inda ya ce bikin sallar bai takaita ga kammala azumin wajibi na watan Ramadan ba.

  • Gidauniyar Saraki Ta Kammala Shirin Rabon Abincin Buda-baki
  • Sallah Ƙarama: Abun Da Ya Kamata Ku Sani Kan Sallar Idi Da Ladubanta

Ya ce sallah na da nufin fadakarwa da tunatarwa a tsakanin al’umma don ganin an samu zaman lafiya da arziki mai dorewa a Jihar Kano da ma Nijeriya baki daya.

“Ina taya al’ummar Musulmi musamman na Jihar Kano murnar barka da sallah.

“Muna godiya ga Allah Madaukakin Sarki da ya ba mu ikon azumtar watan Ramadan. Allah Ya karbi ibadunmu, ya yafe mana kurakuranmu, ya kuma kara ara mana lokaci nan gaba.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kwato Makamai Daga Hannun Ƴan Bindiga, Sun Ceto Yaro A Filato

Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Shugaban APC Na Ƙasa, Farfesa Yilwatda

“Ina kira ga Musulmi da su yi amfani da darusan da muka koya cikin wannan wata mai alfarma don tabbatar da zama lafiya da kaunar juna a jiharmu da ma kasa baki daya.”

Har wa yau, ya ce tabbas ‘yan Nijeriya na fuskantar matsin rayuwa sakamakon tabarbarewar tattalin arziki, amma ya ce kada a cire tsammani.

“Tabbas ‘yan Nijeriya na cikin wani mawuyacin hali sakamakon tabarbarewar tattalin arzikin da ake fuskanta.

“Amma duk da haka ba mu cire kauna ga kasarmu ba. Don haka wannan lokaci ne da za mu ci gaba da addu’o’i domin Allah Ya kawo mana mafita.”

Garo ya yi fatan Musulmi za su yi bukukuwan sallah karama cikin koshin lafiya da wanzuwar zaman lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Addu'aAPCMurtala Sule GaroNijeriyaSallahSiyasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gidauniyar Saraki Ta Kammala Shirin Rabon Abincin Buda-baki

Next Post

Ya Kamata Jama’a Su Hada Kai Don Ciyar Da Nijeriya Gaba – Tinubu

Related

Sojoji Sun Kwato Makamai Daga Hannun Ƴan Bindiga, Sun Ceto Yaro A Filato
Labarai

Sojoji Sun Kwato Makamai Daga Hannun Ƴan Bindiga, Sun Ceto Yaro A Filato

36 minutes ago
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Shugaban APC Na Ƙasa, Farfesa Yilwatda
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Shugaban APC Na Ƙasa, Farfesa Yilwatda

3 hours ago
Nijeriya Ta Gabatar Da Ƙudurin Karɓar Gasar Formula 1 A Abuja
Manyan Labarai

Nijeriya Ta Gabatar Da Ƙudurin Karɓar Gasar Formula 1 A Abuja

4 hours ago
An Fara Binciken Bidiyon Ciyar Da Sojoji Garaugarau
Labarai

An Fara Binciken Bidiyon Ciyar Da Sojoji Garaugarau

5 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

5 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Cire Shugaban Makaranta Kan Satar Kayan Gwamnati
Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Cire Shugaban Makaranta Kan Satar Kayan Gwamnati

6 hours ago
Next Post
Ya Kamata Jama’a Su Hada Kai Don Ciyar Da Nijeriya Gaba – Tinubu

Ya Kamata Jama'a Su Hada Kai Don Ciyar Da Nijeriya Gaba - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kwato Makamai Daga Hannun Ƴan Bindiga, Sun Ceto Yaro A Filato

Sojoji Sun Kwato Makamai Daga Hannun Ƴan Bindiga, Sun Ceto Yaro A Filato

July 24, 2025
Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba

Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba

July 24, 2025
Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka

Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka

July 24, 2025
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Shugaban APC Na Ƙasa, Farfesa Yilwatda

Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Shugaban APC Na Ƙasa, Farfesa Yilwatda

July 24, 2025
Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar

Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar

July 24, 2025
Nijeriya Ta Gabatar Da Ƙudurin Karɓar Gasar Formula 1 A Abuja

Nijeriya Ta Gabatar Da Ƙudurin Karɓar Gasar Formula 1 A Abuja

July 24, 2025
Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya

Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya

July 24, 2025
An Fara Binciken Bidiyon Ciyar Da Sojoji Garaugarau

An Fara Binciken Bidiyon Ciyar Da Sojoji Garaugarau

July 24, 2025
Anacláudia Rossbach: Ya Kamata Kasashen Afirka Su Koyi Darasi Daga Sin Na Kawar Da Talauci Da Kyautata Kauyuka Zuwa Birane

Anacláudia Rossbach: Ya Kamata Kasashen Afirka Su Koyi Darasi Daga Sin Na Kawar Da Talauci Da Kyautata Kauyuka Zuwa Birane

July 24, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.